Wednesday, 30 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEj3vQsehgFLJsyG3mz5VlAEBjjQzeXijHtRaqUAjDNnh9LDj1UCKQt2AxGJUiZi3NjiPs-dtTPZEgKKQR0VVfir2ITUfRXxKzNOWDa7rpDJ7bQkFqVaeh2b_y2FaG_4NbS29QFJeh0PbwU/s640/Murike+Annabi%25F0%259F%2595%258B+20180530_121545.jpg)
40 LESSONS BY HOLY PROPHET (S.A.W)
*40 LESSONS BY HOLY PROPHET (S.A.W)*
------------------------------
*01. Refrain from sleeping between fajr and Isha, Asr and Maghrib, Maghrib and Isha.*
------------------------------
*02. Avoid sitting with smelly people. i.e (onion)*
------------------------------
*03. Do not sleep between people who talk bad before sleeping.*
------------------------------
*04. Don’t eat and drink with your left hand.*
------------------------------
*05. Don’t eat the food that is taken out from your teeth.*
------------------------------
*06. Don’t break your knuckles.*
------------------------------
*07. Check your shoes before wearing it.*
------------------------------
*08. Don’t look at the sky while in Salaat.*
------------------------------
*09. Don’t spit in the toilet.*
-----------------------------
------------------------------
*11. Sit and wear your trousers.*
------------------------------
*12. Don’t break tough things with your teeth.*
------------------------------
*13. Don’t blow on your food when it’s hot but u can fan it.*
------------------------------
*14. Don’t look for faults of others.*
------------------------------
*15. Don’t talk between iqamath and adhan.*
------------------------------
*16. Don’t speak in the toilet.*
------------------------------
*17. Don’t speak tales about your friends.*
------------------------------
*18. Don’t antagonize your friends.*
------------------------------
*19. Don’t look behind frequently while walking.*
------------------------------
*20. Don’t stamp your feet while walking.*
------------------------------
*21. Don’t be suspicious about your friends.*
------------------------------
*22. Don’t speak lies at anytime.*
------------------------------
*23. Don’t smell the food while you eat.*
------------------------------
*24. Speak clearly so others can understand.*
------------------------------
*25. Avoid travelling alone.*
------------------------------
*26. Don’t decide on your own but do consult others who know.*
------------------------------
*27. Don’t be proud of yourself.*
------------------------------
*28. Don’t be sad about your food.*
------------------------------
*29. Don’t boast.*
------------------------------
*30. Don’t chase the beggars.*
------------------------------
*31. Treat your guests well with good heart.*
------------------------------
*32. Be patient when in poverty.*
------------------------------
*33. Assist a good cause.*
------------------------------
*34. Think of your faults and repent.*
------------------------------
*35. Do good to those who do bad to you.*
------------------------------
*36. Be satisfied with what you have.*
------------------------------
*37. Don’t sleep too much - it causes forgetfulness.*
------------------------------
*38. Repent at least 100 times a day (Istighfaar).*
------------------------------
*39. Don’t eat in darkness.*
------------------------------
*40. Don’t eat mouth-full.*
-------------------------------------------
*'Send to others to remind them'.*
-----------------------------------------*May Allah Bless You...!* *Aameen.*
------------------------------------------
*Love is real.*
-------------------------------------------
*Why do we sleep in the masjid but stay awake in parties?*
-------------------------------------------
*Why is it so hard to talk to Allah but so easy to gossip?*
------------------------------------------
*Why is it so easy to ignore a Godly text message but re-send the nasty ones?*
-----------------------------------------
*Are u going to send this to ur friends or are u going to ignore it?*
------------------------------------------
*Allah said: "if u deny me in front of ur friends, i will deny u on the day of Resurection"*
------------------------------------------
Tuesday, 29 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgKcfAqS84-aJousxWXuKTrneRhjFqdNiRuQAyZIOt9qcJEGAu5YxDDOHeoEi5QngNh33SAc5FBEkEwoKy0a_WTwgd1A-V2fHHea0PX-HUCG3_4W2vdArbepE8VW8AxaIQ1lwmuA7SdhBQ/s640/%25E2%2580%25AA%252B966+59+970+8584%25E2%2580%25AC+20180530_074304.jpg)
WOMEN PLEASE BE CAREFUL
Share this message to any woman that you know. (If you are man and you receive this message please help forward it to the women around you),
If a woman is seeing her menstrual period then please do not do these 4 things;
That is:
1. Do not drink ice water, soda water, or eat coconut during menstruation.
2. Do not apply shampoo on your head because the pores of the head are open during menstruation and it can cause headache (hit the wind head), it is very dangerous and this effect can be felt when young and later when aged .
3. Do not eat cucumber during menstruation because the sap present in the cucumber can block some menstruation (blood waste) in the uterine wall and it can cause Barrenness!
4. In addition during menstruation,
Your body should not be knocked or hit by hard objects, especially the abdomen because it can cause vomiting blood, the uterus can be injured. And these are the "ORIGIN OF UTERUS CANCER, CYSTS AND BARRENNESS
Research proves, drinking ice during menstruation can cause menstrual blood remaining in the uterine wall, after 5-10 years can cause "UTERUS CANCER OR TUMOR".
Please this info is distributed to many women; mothers, wives, daughters, or girlfriends. Show concern for others. Love your woman. There is Beauty in Sharing ... saving 1 woman, can get you an unexpected reward, this would be useful for women.
Uterus Cancer or Barrenness will not be your portion ... Source: LPKI (Indonesian Cancer Extension Institute)
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEj-YBmg7jBtyaeuzx-_rErBAHAi6pzXFhGMv6zFk_tajb6NDg8TBC_Wui-eNlAy9y3jUvtBlzy_FFQQBeZdymVtaDgTWgOMVyVnsZnt_tqd0eIqP6dqaX708RVbeNv_ltRRUgcY3Y4q9K8/s640/asali+so+20180530_043328.jpg)
Mai yakai Hadisan Annibi Dadi? Wallahi babu Amma karanta wayannan Hadisan zaka/ki gane
Mai yakai Hadisan Annibi Dadi? Wallahi babu Amma karanta wayannan Hadisan zaka/ki gane maganata in shaa Allah
HADISI NA FARKO
Manzon Allah (S.A.W) ya na cewa Wanda ya karanta Qulhuwallahu Ahad kafa 10x Allah ya yi masa Alkawarin zai gina masa katafaren gida a gidan Aljanna. Sai Sayyidina Umar ya ce Ai to in haka ne sai mu dinga yawaitawa, sai Manzon Allah ya ce Allah shine mai yawaitawa Allah shine mai tsabtacewa.
HADISI NA BIYU
Manzon Allah ya na cewa duk wanda ya karanta suratul Kahfi a ranar jumaa Allah zai cika masa hasken sa har zuwa wata jumaa mai zuwa yana cikin haske yana cikin farin ciki.
HADISI NA UKU
Annabi Muhammad (S.A.W) ya ce duk wanda ya haddace ayoyin goma na farkon kahfi Allah zai kiyaye shi daga fitinar Dujjal.
HADISI NA HUDU
Manzon Allah yana cewa Wanda ya karanta ayatul kursiyu bayan kowace Sallah ta farillah ba abinda zai hana shi shiga Aljanna sai in bai mutu ba.
HADISI NA BIYAR
Idan kazo zaka kwanta a shimfidar ka da daddare to ka karanta kulya ayyu hal kafirun to bazaka mutu mushriki ba idan ka mutu a wannan daren.
HADISI NA SHIDA
Wanda ya yi alwala, bayan ya kare alwala sai ya ce Ash-hadu alla ilAha illallAh wahadahu lasharika lahu wa anna muhammadan Abduhu wara suluhu. Allahumma Ja'alni minattauwabina waja'alni minal mutadhahhirina.
Duk wanda ya fadi wannan bayan gama Alwalar sa to za'a bude masa kofofin Aljanna guda takwas ya zabi wadda ya ke son shiga.
HADISI NA BAKWAI
Wanda ya yi alwala bayan ya kammala alwalar sa kaf, sai ya ce Subhanakallahumma Wabihamdika ash -hadu allah Ilaha illallah anta astagfiruka wa'atubu ilaika.
Zaa rubuta wannan acikin wata takarda baza'a bude ta ba sai ranar lahira ya ga alkhairin da ke cikin ta.
HADISI NA TAKWAS
Wani Sahabi ya ke cewa wata rana muna tare da Manzon Allah Sallallahu Alaihi wasallama sai wani mutum daga cikin sahabbai ya ce Allahu Akbar kabirah, Walhamdulillahi kasirah, Wasubhanallahi bukratan waasilah, Sai Manzon Allah ya ce wanene cikin ku ke fadar wannan kalma, sai ya ce ni ne Ya rasulullah sai Manzon Allah ya ce nayi mamakin wadan nan kalmomi da ka fada, anbude kofofin sama gaba daya saboda wannan kalma da ka fada. Sai Abdullahi Dan Umar ya ce tun daga wannan rana kullum sai na fadi wannan kalma, ban taba tsallake wata rana ko wani lokaci da bana fadar wannan kalma ba.
HADISI NA TARA
Wata rana mun kasance muna Sallah a bayan Manzon Allah (S.A.W) da Annabi ya dakko daga ruku'u sai ya ce Sami'Allahu Liman Hamidahu sai wani mutum daga cikin sahabbai yace Rabbana Walakal Hamdu, Handan Kasiran Dayyiban Mubarakan Fihi da aka gama sai Manzon Allah ya waiwayo sai ya ce Wanene ya fadi wannan sai mutumin yace Ni ne ya Manzon Allah sai Manzon Allah ya ce Naga Malaika talatin da "yan kai suna rigagato wazai rubuta wannan aiki yaje ya gayawa Allah.
HADISI NA GOMA
Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam ya ce Wanda ya yi sallar nafila rakaa goma sha! biyu tsakanin dare da rana Allah zai gina masa gida a cikin gidan Aljanna.
HADISI NA SHA DAYA
Wanda ya kiyaye yana yin nafila raka'a hudu kamin sallar azahar da kuma raka'a hudu kamin sallar la'asar to Allah zai haramta masa shiga wuta.
HADISI NA SHA BIYU
Manzon Allah Yana cewa Allah ya jikan wanda ya yi sallar nafila raka'a hudu kamin la'asar.
HADISI NA SHA UKU
Wanda yake karanta ayoyi goma da daddare to baza'a rubuta shi cikin gafalallu ba, wanda ya ke karanta ayoyi dari to za'a rubuta shi cikin masu bauta ga Allah, wanda kuma ke karanta ayoyi dubu a cikin dare kullum to za'a rubuta shi daga cikin masu arzikin lahira.
HADISI NA SHA HUDU
Wanda da yi Sallar nafila a cikin duhu inda bawanda zai ganshi to Allah zai' linka masa sau ashirin da biyar na sallar da zai yi wani ya ganshi.
HADISI NA SHA BIYAR
Annabin tsira ya ce Wanda yayi sallar walha (Sallar hantsi/Luha) rakaa hudu kuma yayi rakaa hudu kamin sallar laasar, Allah zai gina masa gida a cikin aljanna.
HADISI NA SHA SHIDA
Hakika malaiku suna yin salati ga wadanda suke cika sahun farko, idan suka ga wata kafa a cikin Sallah suna cikata basa barin ta.
Allah y asa mudace
Monday, 28 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEiNVtix0bgDRuTrT1gHRcA2LOS9ZrAZoYdp0uHUZTwqTTZY2HV82z6JkT5A9uOIrYf_CuLufzrynqauG4K6TE4d43p-TR8CN2gb6J3r9eMIfKb8fEIII3FQz0c6xcReVniH-j52x77D_-A/s640/%25E2%2580%25AA%252B234+803+375+3879%25E2%2580%25AC+20180528_104842.jpg)
WHAT IS THIS LIFE?
WHAT IS THIS LIFE?
A man is born today, Tomorrow he is dead.
A man lives in a mansion today, Tomorrow he lives
underground.
A man drives a car today, Tomorrow an ambulance
drives him.
A man reads biology today, Tomorrow a biography
is been read of him.
A man eats whatever he wants today, Tomorrow he
becomes food for insects.
A man is always early for work today, Tomorrow he
is termed late Mr/Mrs.
A man is seen resting in his house today, Tomorrow he is resting in a coffin. And they say "Rest In Peace"!
A man eats all kinds of fruits in his house today,
Tomorrow he becomes manure to those trees.
A man is known today as the richest man ever,
Tomorrow he doesn't even know where or what will
happen to his riches.
What is life after all?
Plan your life because you may not see tomorrow.
But when your life is well planned you won't Be
afraid of any thing.
ACT RIGHT AND LIVE GODLY. ALWAYS BE A HELPING HAND TO OTHERS.
Come to think of this?.......
1. Eternal life = free
2. Masjid entrance = free
3. salvation = free
4. God's love = free
5. Breath of life = free
A. Cigarette = pay
B. Prostitution = pay
C. Alcohol =pay
D. Nightclub entrance fee= pay
E. Powers to rule the world = pay
Then why are people paying for hell while PARADISE is free?
Think twice
Believe in God and you shall be saved..
We always think of Valentine's day
Birth day
Father's day
Mother's day
Children's day
Our day,
Farmer's day
Teacher's day
Christmas day
Independence day
Boxing day,
This day,
That day,
Day in Day out.
Have u ever thought of Judgement Day, is it going to be a day of celebration or condemnation for you?
If you are safe, what about your friends & loved ones. Show them love by telling them about the Judgement Day. Please pass this to your 14 loved ones, let heaven be happy for you today. Please don't say later, do it now because tomorrow may be too late. I'll love to receive it if am among d people you care about. Am waiting
![](https://2.bp.blogspot.com/-pAkyABlSI9I/V5Vb3h5bgGI/AAAAAAAAEEg/03XLR_fUHfciuaylJJCi1GxDG2Lw9WqVwCLcB/s320/couper.jpg)
KU KOYAWA IYALANKU TAUHIDI TA HANYAR YAWAN MAIMAITA MUSU TAMBAYOYIN NAN
*TAMBAYA TA 1*
A ina muke samo aqeedar mu ?
*AMSA*: a cikin Al-Qur'ani da Sunnah
*TAMBAYA TA 2*
A ina Allaah yake ??
*AMSA*: Yana sama akan Al-arshi.
*TAMBAYA TA 3*
kawo hujjah daga al-Qur'ani akan Allaah yana kan Al-arshi ?
*AMSA*: Allaah yace: (( _Allaah mai rahmah ya dai-daita akan Al-Arshi_ ))
*TAMBAYA TA 4*
Meye Ma'anar Lafazin "Ya dai-daita" ??
*AMSA*: ma'ana: Ya dauka, ya buwaya
*TAMBAYA TA 5*
Shin Allaah yana ko ina ??
*AMSA*: A'a, Allaah yana sama.
*TAMBAYA TA 6*
Saboda meye Allaah ya halicci mutum da aljani
*AMSA*: Domin su bauta masa shi kaɗai, kada su haɗa shi da komai a cikin bauta.
*TAMBAYA TA 7*
Meye dalili a cikin Al-Qur'ani akan Allaah ya halicci mutum da aljani don su bauta masa ??.
*AMSA*: Allaah yace (( _Ban halicci aljani da mutum ba sai don su bauta mini_ ))
*TAMBAYA TA 8*
Mene ne ma'anar lafazin "don su bauta min" ??
*AMSA*: Don su kaɗai ta ni a cikin bauta.
*TAMBAYA TA 9*
Mene ne ma'anar _Laa ilaaha illal Laah_ ??
*AMSA*: babu abin bautawa da gaskiya sai Allaah.
*TAMBAYA TA 10*
Mene ne mafi girman Bauta
*AMSA*: Tauhidi
*TAMBAYA TA 11*
Mene ne mafi girman saɓon Allaah ??
*AMSA*: Shirka
*TAMBAYA TA 12*
Mai ake nufi da Tauhidi ??
*AMSA*: Shine kaɗaita Allaah da bauta.
*TAMBAYA TA 13*
Mene ne shirka ??
*AMSA*: bautawa wanin Allaah tare da Allaah.
*TAMBAYA TA 14*
Tauhidi ya kasu gida nawa ??
*AMSA*: ya kasu gida uku.
*TAMBAYA TA 15*
Lissafo karkasuwar Tauhidi ??
*AMSA*: -Tauhidur Rububiyyah, Tauhidul Uluhiyyah da Tauhidul Asmaa'i Was- sifaat
*TAMBAYA TA 16*
Mene ne Tauhidur Rububiyyah ??
*AMSA*: shine kaɗaita Allaah da ayyukan sa, misalin Halittawa da Azurtawa.
*TAMBAYA TA 17*
Mene ne Taihidul Uluhiyyah ??
*AMSA*: shine kadaita Allaah da ayyukan bayi. Kamar Addu'ah, yanka da sujada.
*TAMBAYA TA 18*
Shin Allaah yana da sunaye da siffofi ??
*AMSA*: Eh yana da su
*TAMBAYA TA 19*
A ina muke samo sunayen Allaah da soffofin sa ??
*AMSA*: daga Al-Qur'ani da Sunnah.
*TAMBAYA TA 20*
Shin siffofin Allaah irin siffofin mu ne ??
*AMSA*: A'a.
*TAMBAYA TA 21*
Kawo hujjah cikin al-Qur'ani akan lallai siffofin mu basuyi kama da siffofin Allaah ba ??
*AMSA*: Allaah yace: (( _Babu abinda yayi kama da shi (Allaah). Shi mai ji ne mai gani_ )).
*TAMBAYA TA 22*
A-Qur'ani maganar waye ??
*AMSA*: maganar Allaah
*TAMBAYA TA 23*
An saukar da al-Qur'ani ne ko an halicce shi ??
*AMSA*: An saukar da shi ne
*TAMBAYA TA 24*
Mene ne ma'anar Alba'ath ??
*AMSA*: raya mutane bayan sun mutu.
*TAMBAYA TA 25*
Kawo hujjah cikn al-Qur'ani akan kafircin wanda ya qaryata tatar da halittu bayan mutane.
*AMSA*: Allaah yace: (( _waɗan da suka kafirta suna tsammanin ba za'a tashe ba_ ))
*TAMBAYA TA 26*
Meye hujjah cikin al-Qur'ani akan tabbas Allaah zai tayar da mutane bayan sun mutu ??
*AMSA*: Allaah yace: (( _kace (musu) na rantse da ubangiji na sai an tashe ku_ ))
*TAMBAYA TA 27*
Rukunnan musulunci guda nawa ne ??
*AMSA*: guda biyar ne.
*TAMBAYA TA 28*
Rukunnan Imani guda nawa ne ??
*AMSA*: guda shida ne.
*TAMBAYA TA 29*
Rukunnan kyautatawa guda nawa ne ??
*AMSA*: guda daya ne.
*TAMBAYA TA 30*
Mene ne musulunci ??
*AMSA*: shine miqa wiya ga Allaah da tauhidi. Ta jawuwa a gare shi da yi masa biyayya, da barranta daga shirka da ma'abotan ta.
*TAMBAYA TA 31*
Mene ne ma'anar imani ??
*AMSA*: shine yin imani da Allaah, da mala'ikunsa, da littafansa, da manzanninsa, da rana ta Qarshe, da Qaddara ta alkhairi da ta sharri.
*TAMBAYA TA 32*
Tayaya imani yake kasancewa
*AMSA*: imani yana kasancewa ne a zuciya, da furuci da harshe tare da aiki da gabbai. Yana ƙâruwa da aikin Kwarai, yana tawaya da sabon Allaah.
*TAMBAYA TA 33*
Shin zamu iya yin sujada ga wanin Allaah ??
*AMSA*: A'a
*TAMBAYA TA 34*
Waye ya kamata muyi masa sujada ko yanka ??
*AMSA*: Allaah shi kadai
*TAMBAYA TA 35*
Meye hukuncin yin sujada ga wanin Allaah ??
*AMSA*: Babban Shirka ne.
*TAMBAYA TA 36*
Mai zaka ce akan Sahabbai ??
*AMSA*: Allaah ya qara musu yarda.
*TAMBAYA TA 37*
Shin ya halarta mu zagi Sahabbai ??
*AMSA*: A'a.
*TAMBAYA TA 38*
Shin muminai zasu ga Allaah a ranar alqiyama ??
*AMSA*: Eh zasu ga Allaah
*TAMBAYA TA 39*
kana son Ahlul baiti ??
*AMSA*: Eh ina son su
*TAMBAYA TA 40*
Lissafo abinda kayi imani da su a ranar alƙiyamah ??
*AMSA*: nayi imani da aljannah, wuta, siraɗi, mizani da Tafki
*TAMBAYA TA 41*
shin Annabi Isah zai dawo ?
*AMSA*: Eh zai dawo a qarshen duniya.
*TAMBAYA TA 42*
Shin manzon Allaah ya san gaibu ??
*AMSA*: A'a bai san gaibu ba.
*TAMBAYA TA 43*
Meye dalili akan haka ?
AMSA Allaah yace: (( _kace (musu) babu wanda ya san gaibu cikin ƴan sama da ƴan Qasa sai Allaah
Sunday, 27 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEhv11i8K2DidfiD9Uy78t0DyJKvwBGTCG5PzDFCznIqrjdnW1TpH3fJM1ulK_oF4PhA-FBOgDj6A46vREu-OXJGzUhqNoXGhzhq643bm5QcAKUtS1FVUiFCQymEReyz9FIZxYDfeDjwogY/s640/IMG-20180510-WA0001.jpg)
An kirkiro sabuwar man haja (software) dan masu neman karin aure
An kaddamar da wata sabuwar
manhaja a kasar Indonesia don
masu sha'awar yi wa matansu
kishiya ta hanyar intanet Manhajar mai suna AyoPoligami wadda ta janyo takkadama a kasar wadda ta fi kowacce yawan Musulmai a fadin duniya na ba wa maza masu sha'awar kara aure neman wata mata, har ma su yi zance da wasu mazan da ke da irin wannan niyya.
Mutumin da ya kirkiro manhajar
Lindu Pranayama ya kare wannan
fasaha da cewa za ta biya dumbin
bukatun da ke akwai. Muna ganin wani al'amari inda maza masu yawan gaske ke neman kara aure, amma idan suka je shafukan hada soyayya, ba sa ganin zabin yi wa matansu kishiya Ya ce ba a yi musu tanadi don neman karin aure na biyu ko na uku ko ma na hudu
Sai dai masu fafutukar tabbatar
da daidaiton jinsi na ganin wannan
manhaja a matsayin wadda ke
tunzura auren mace fiye da daya
da kuma musguna wa mata Wata mai rajin tabbatar da daidaiton jinsi, Zakia Tunisa ta ce abin takaici ne da firgitarwa karon farko da ta ji batun wannan manhaja A cewarta kafin ma a samar da manhajar kara aure da ma auren mace fiye da daya ya yawaita Ta ce manhajar na ingiza auren mata da dama don ya samu karbuwa a tsakanin al'umma, mai yiwuwa ma kuma ya tilasta wa mata su yarda da shi tnx for visit www.hausanet.ml
Friday, 25 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEhtv2cG_fUatv9xJnTxTmbMGsUbj3SvMJww6f3mlb_0E0C8ZqhcDvaDeShPYNDmQNdAVO22lAp9rhRm_weCL6IQ3OW-URuAMW7Yrd_YGllxfP_DW6XPR6_z6u5TqEkJ9pIa2K5Ce4NwZtQ/s640/SO+ALJANNAR++DUNIYA+20180525_084921.jpg)
KALAMAN SOYAYYA MASU RATSA ZUCIYAR MASOYA
ANNURIN
RAINA JIGON RAYUWA NA QUEEN
FATIMA ZAHRA da kyalli a cikin zuciyata ba zan iya rayuwa daidai da minti dayaba ba tare da ke ba
saboda kece kadai a rayuwata ina sonki Ina kaunar ki gimbiya ta kece masoyiyata ta hakika a cikin wan nan duniyar, ina sonki na ne har abada ko alama ba zan iya mantawa da keba saboda cigaba da kaunarki abune mara gushewa ina sonkine
fiye da yadda nake son kaina ina sonki ne fiye da yadda kike tunani ina sonki san nan kuma a shirye nake da na mutu a kanki bani da wani abuda zan tuna a koda yau
she fiye da ke kowane irin ma tsayi zan fuskanta a rayuwata koyaya
jama’a zasu tsaneni, yake zuman raina koda me mutane zasu kirani
To kuwa zan kara farashin soyayyata a gareki zan cigaba da sonki. Kuma zan nuna miki soyayyata a gareki
tsarkakakkiya ce. nayi imani cewa soyayyarmu ta hakikace ba a binda zai sanya in daina sonki har a bada komai tsa nani komai wuya Queen Fatima zahra na kece farin cikina hakika ba rayuwa gareni idan bakya
kusadani duk na damu yaxanyi da rayuwata jinina ya riga ya gaurayu da naki Ilove you Queen fatima
zahrat shi da soyayyar dake cikin zuciyar Mace. Soyayyar Mace
Idan har kaine wanda zuciyarta ta aminta da ita, kuma tana sonka–Ina nufin so na hakika?–Ita ce zata rinka
kakkabe ka idan kayi kura, zata rinka
kareka ko tana tunanin kaine baka da gaskiya, sannan zata aminta da
dukkan kalamanka ko da kuwa kullum karya ce kake shirya Mata. Bazata damu da dukkan abubuwan da kake mata ba, bazata damu da cewar kawayenta kullum na fadi
mata Wannan bai cancanta ba bazata damu da adadin lokutan da kake kokarin katse dukkan wata
alaka a tsakanin ku ba, zata kasance tana iya bakin kokarinta tare da mallaka maka dukkan zuciyarta, kuma kullum kokarinta ya zamana ta mallaki taka zuciyar koda kuwa kai kana daukarta a matsayin Wacce ko me zata yi bata kai masayin ka bata zuciyarka ba
Wannan fa itace Soyayyar Mace Tana zama ne na tsawan lokaci, cikin yarda da kuma sadaukarwa a ko wane hali Babbar matsalar a nan shine, Burin su Namiji ya rinka yi
masu irin wannan Son. Ka tsaya ka tambayi ko wace maceIna nufin ko wace ce, shin ya take so wanda take
so ya Sota, da yanayin yadda take so ya kasance Amsarta zata kasance kamar haka Ina so ya kasance mai nustuwa da dattako, mai son wasa da kuma iya soyayya, mai saurin
fahimya kuma wayayye, mai son addini ga wasu ke nan sannan abinda yafi dukkan su, ya zamo mai bani kulawa a ko wane lokaci. Ina son wanda zai kakki kwayar ido na ya fadi min ina da kyau kuma na yi mashi. Ina son namiji mai juriya
idan na bata mashi rai ko wani ya bata mashi, wanda zai kawo iyayen shi don kulla zumunci da nawa, wanda ke son Yara, wanda zai rinka taya ni gyaran gida da wanke wanke ba tare da na ce yayi ba. Sannan
idan yana da kyau da fasalin jiki kuma yana da kudi masu yawa, yana da tarin kadarori. To irin haka zan so ya so ni Ameen To ‘yar uwata kanwata, yayata, diyata, ko kuma tamkar uwata, ina so in sanar maki cewatunanin samun irin
Wannan soyayyar da dukkan yanayin
shigaskiya abune mai matukar wuya. Maganar gaskiya ke nan. Zan kara mai maita maki—hakan bazata taba faruwa ba ba tsumi babu dubara. Saboda ita soyayyar Namiji a cikin
zuciyat shi ba wai irin soyayyar dake cikin zuciyar Mace ba ce Ka ki rikitar da kanki, ki fahimce ni—ba wai ina cewa ko maza basu iya yin hakan ba, ko basu da cikakkar zuciyar da zasu so ki so tsantsa, a’a. Ni kawai abinda nike so ki fahimta shine ita soyayyar Namiji daban ce tana da sauki
a wajen shi, ba wani dogon tunani mai wahalar da zuciyar shi, sannan zan iya cewa zata iya zama da
yanayin wuya kafin ya saba da ita.
Bari dai na d’an yi maki karin bayani: Namiji idan yace yana sonki bawai zaki sa ranki zai rinka kiranki a waya duk bayan rabin awa ba don sanar dake yadda sonki ya karu karfe 5:30 na safe ba kamar yadda yake
sonki da karfe 5:00, mintuna talatin da suka wuce bazai zauna kullum a
kusa dake idan mijin ki ne yana gyara maki gashinki ko yana tayaki tsifa ba Ita soyayyar shi kawai
Soyayya ce, ku,a kiyi tunani. Kawai banbanci ne tsakanin soyayyar da
mace kewa namiji da irin wacce take samu daga gare shi. Musamman yadda na fahimta cewa, mata sun fi son abinda zuciyar su ta kawata masu akan namiji amma ba namijin da ya da ce da su ba. Taya zaki yi
tsammanin zai soki yadda kike son shi Amma ya zaki gane Namiji na sonki Cikin sauki
Monday, 21 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjdnjfjuyWVr5RN2rpPvY_OHfmBiaUPt8QEv5W-ZcImykbiohhz7bkAPX5neK-OFglCvs7Ex855d478RucYt4BCQp2C9HFkqBKNt2o3yiTdxXiAlGXcwBMyzfXfhXCH5jVxCRbzDNO1M-U/s640/%25D8%25AE%25D8%25AF+%25D9%258A+%25D8%25B3%25D9%2585%25D8%25AD.gif)
YAUNE RANAN DA ZAN BAYYANA KOMAI AKANKI
Zuciyarkita zama takarda, tawa ta zama bir in rubata miki shafin kauna Kizama kofa na Zano makulli, mu hadu mu bude kofar soyayyyar lambun zuciyata! Na kasa tsaye na
kasa zaune a lokacin da na fara ganin ki a cikin taro , kin fita daban kaman wata daren sha biyar!
Ya madarar zuciyata, ki zamo ciminti in zamo bulo mu gina gidan
Quana a filin soyayya.Watau yau da na tashi, sai na ga rana ta taso ta haske nan din nan amma duk haskenta ba kai hasken fuskar
da haske zuciyata,domin ni a zuciyata Hasken fuskar abun quana ta yafi duk hasken raina Ki zama petur na zama inji mu hadu
mutaa da lantarkin qaunaya shiba ta na baki filin zuciyata ki shuka aduk wani lungun da sako bushiyar so a kauna don mu sami
inuwar da zamu zaunamuyi soyayya.
Kece madubi abar dubawata duk safiya, kin zamo min tamkar fetur a mota, rayuwata bake
tamkr lami ce ya rabin raina
Ke ce makwarariyar madarar zuciyata, wadda da na sha za ta
haska ka zuciyata ta yi fari.
Rayuwata babu ke tamkar wayar da chaji ce, kuma babu layi, a mace ba amfani.Kunne ya kur mance saboda rashin jin kallamen quanar ki kullum, baki ya daina magana dai
dai saboda rashin begen zumar rayuwata kullum.Ta tsagwaron zallar tsabar kwayar tsokar zuciyata, idona zai makance saboda
rashinganinki a yau da kullumYa gangariyar madarar zumar da batada gauraye, ya tauraruwa a cikin jinsin taurari mai haske
zuciyar masoyinta. Idona ya bude ya ga haske irin na walkiya don ya gan ki. Ziciyata na shan lagwadar zuma da madarar kaunaIdon
basira lafazin rayuwata
Alfijirna quana ya keto, tsuntsayen soyayya sun tashi su na
yayo a sararin samaniyar zuciyata Ya fankar da ke juya zuciyata, zan zamo kwale kwale
ki shigo bu haukan kogin so, in zamo katifa ki zamo gado a cikin dakin kauna.Hadarin begen ki ya hado, guguwar sonki ta taso, sai
ruwa mai karfi ake yi na kaunar ki afilin zuciyata.Gaisuwa daga kamfanin so, harabar
kauna,gida mai lambar zuciyata layin begen ki, zuwaga rabin rayuwata.ya zare da allurar da ta dinken zuciya ta, bazan taba daina sonki ba har sai wutar lantarki ta zauna a
nijeriya. ya majaujawar zuciya ta, zan zama guga ki zama igiya mu hadu a jefa mu cikin
rijiyar soyayya. Ya tsokar zuciya ta, zan so ace ki zama furain zama nono mu hadu a kwaryar soyayya.Ya sahiba ta ki zama
fukafikin dama in zama na hagu mu hadu mu ta da tsuntsun soyayya.Ya masoyiyata ki zamo bishiya in zamo ruwan da zai ratsa ta kasar so ba dan kome ba sai dan in shayar
da ke.Ya masoyiyata, ki zamo hanta
inzamo jini, muga mai raba mu. Ludayin kaunar ki
ya mamaye min kokon zuciyata.Ya
masoyiyata ki zamo mai in zamo albasa mu hadu mu
soye juna.'.ya masoyiyata, ki zama candir in zamo ashana, ki zamo itace in zamo makamashi mu hadu mu hura wutar so, domin mu mutafasa tukunyar kauna Kixama aruma naxama Sadauki mu hadu mu yaki duk wani makiyin soyayyan mu daga naku baban soyayya namalika
Sunday, 20 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEh1oI2-WchcATz7w2uOKF-3y2q9dGkpHjrWZMH2vEw_hTBjtxM6fSrdblDnUSboKbeRDs7DEuOPjUWnc-jIidHX_Tjs9bgOGUj8g93M_RDZSrcWP57bNLq1pc_3YzY3oBlmdEkgLORouhA/s640/IMG-20180510-WA0001.jpg)
BUDADDIYAR WASIKA ZUWA GA MASOYIYATA
Ina fatan aminci da rahmar Ubangijin halitu su tabbata agareki. Na kasance tamkar mai jiran 'Gawon shan A kullum cikin jiran tsammanin ranar da za ki fahimci cewa ni masoyinki ne na gaskiya Hakika idan har nace ki sO ni,ki Qi zabin iyayenki na kasance azzalumin mosoyi soyayya da nake ikirarin ina yi miki
takasance ta karya. Sam banaso in
kasance mafi son kansa,akan haka nake mai goyon bayan kar ki aure ni,ki auri zabin iyayenki kuma ni zan kasance mai taimakinki akan yiwa
mahaifanki biyayya Ta hakan zan gaskata soyyata ta gaskiya agareki Koda ace ina da hanyar da zan bi
domin samun aurenki zan dakatar da kaina ba don komai ba,sai don dalilan da nake da su kwara uku. Dalili na farko banaso in kasance
masoyin da zai sanya ki baudewa umarnin iyayenki ko babu komai nasan cewa nima 'yayan da za ki
haifamin watan wata rana zasu baudewa umarni na Dalilina na biyu kuwa shine mijin da za ki aura ya dace da ya aure ki dari bisa dari,ko
ba komai ya baki abinda na ni ban ba ki ba kuma inaji araina cewar a yadda yake kaunarki zai kulamin
dake sosai ba wai don ya fini sonki ba Dalilina na uku kuwa shine idan har ban kasance mafi son kansa ba,adaidai wannan ga6a kin fi karfin
aurena Wadannan su ne dalilin da na
dogara da su,don yi wa kaina da ke kanki adalci. Adalci daya zakiyi
agareni shine komai daran dadewa ki sa aranki cewa ni ne shugaban
dakarun 'yan amutun sonki,zan cigaba da sonki ko bayan rabuwarmu kuma da sannun zan labarta labarinki ga 'yayana in sanar da su babban rashin da mukayi na
rashinki Ko sau daya ne ki kirani da Jarumin ki domin samun zafa fan kalaman soyayya kawai shiganan www.hausanet.ml
Saturday, 19 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjBQtuhN3JmMgDequ_1CcT6viKmW9xG7bXwyoAzf7Rkf3sQGnwMmzxU6eOP525S5WfLYOvcYr7FqmT3wO4261Wtt4wI4sJSwonLsrbFDX2T_QBmqBEr-bEp_fiMfRVRo1w_PHR2WfS9rOU/s640/images_2.png)
MUHIMMAN HANYOYIN DA AKE KARUWA DA GOOGLE
duk wani mai shiga Yanar Gizo yasan yadda Kamfanin Google da kuma amfanin su gareshi Jama’a da dama ba sun san wannan Kamfanin
Amma akwai irin shirye shirye da Kamfanin ya bullo dasu na karuwar Yan Adam wanda ba kowa ne yasan dasu ba
Misali Google Adsense----->>>
Wannan wani Tsari ne wanda Kafanin na Google suka fito da shi domin masu bude shafuka a yanar gizo su samu damar samun kudi ta hanyar talla Zaka iya samun Kudi a duk inda kake daga kamfanin Google muddan zaka iya dagewa da rubuce rubuce. Nasan mai karatu zaice
ya za’ayi daga Nayi rubutu Google kawai su cire kudi su bani.... Amsar wannan tambayar itace Google baza su biyaka Sisi dan kayi rubutu ba amma zasuyi saka talla a shafinka wanda ta wannan hanyar ne zasu
biyaka kudi wanda kuma ya dan ganta da yawan mutanen da ke shiga shafin ka Shawara
Idan kai marubuci ne wannan wata hanya ce da zata taimaka maka sossai wajen karin hanyar samun kudi domin kuwa jama’a da dama nan gida Najeriya da waje suna samun kudi sossai daga kamfanin Google ta wannan hanyar. Kuma kada ka manta ba’a biyan ko sisi, dan Allah idan da akwai mai ra’ayin cikakken bayani sai ka sanar dani
domin in baku karin bayani akan wannan tsari na Kamfanin Google
Yana taimakawa mutane samada bullion fatan alheri
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjSDbQqme6Gel4MUXpfjow0aEN69xeln3D1rCPKPzRSyl3x_i0y27oQefHfdhqspOFW1SIYu8ubGftJaGy9lKLhyOPBvf4D2L6Cjt3NPWbI3DEnkhuWujY8XjkhY4zzfS543q_iTlwLho8/s640/centrla+bank+of+1.gif)
CENTRAL BANK OF NIGERIA HAVE FINALLY SIGNED THE CURRENCY SWAP DEAL
IT'S WORTH READING
IN CASE YOU DON'T UNDERSTAND
I know Most of You don't know the meaning of Nigeria dollars, yuan swap with China.. And why American government is desperately smoothing the relationship with Nigeria
Let's me get it clearer to you before the enemies of Progress twist it for you
Soon you will be buying that techno phone you bought at N80,000 for N12,000
This is why even the oppositions, haven't say anything about it
The Central Bank of Nigeria have finally signed the currency swap deal we have been expecting for the past 2 years into existence with the Chinese government
The importance of this is that since almost 70% of the goods we import come from China and Asia and 12% America why must we use Dollars to transact with China? from now instead of using dollars at N350 to 1dollar to import those goods, we can now buy Yuan at 47 naira to 1 Yuan and import those stuffs directly
Instead of buying these goods in dollars in China, we will now buy them in Yuan which is 5times cheaper than dollars
As usual, another giant stride which Print Media, Electronic Media and Nigerian looters will not report or allow you to understand this victory over supremacy of dollars in our daily lives and economic activities
Congratulations Nigerian
Thursday, 17 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEigPPhIVXUBc6xIr1LSpC19e9pb2fyNnNhCPoBLspCBgJAGJQ98warfr_-NK5i3nBNxBlZGjtSIhDuXDMeKduhuqqyPPFVdbD22hO91a6dxC1v-M5AtR6r2MYXXqHgClUWxTeiS2nt6g0c/s640/hadiza_gabon+new+imA.jpg)
Hadiza Gabon Ta Soma Fitowa A Finafinan Turanci
Fitacciyar jarumar nan ta finafinan Kannywood Hadiza Gabon ta soma fitowa a finafinan Nollywood da ake yi a kudancin Nijeriya. Jarumar ta shaida wa BBC Hausa cewa ta fara
gwada sa'arta a fina-finan Nollywood ne domin ta nuna basirar da take da ita ta yin finafinai a
bangarori daban-daban. A cewarta, "Ba wannan ne karon farko da na
soma yin fim da turanci ba. Lokacin da na je Amurka, na fito a gajerun fina-finan turanci, amma wannan ne karon farko da na fito a fina- finan Nollywood. Fitaccen jarumin Nollywood Mike Ezuruonye ne ya gayyace ni na fito a wani fim dinsa
mai sunavLagos real fake life Shi ne furodusan fim din kuma na fito ne a
matsayin 'yar arewa. Zan rika yin shiga irin ta bahaushiya don haka kayan da nake sa wa a fina-finan Kannywood irinsu nake sa wa a
wannan fim Hadiza Gabon ta kara da cewa "Tun da ya gaya min cewa zai so na fito a fim dinsa, na shaida
masa cewa ba kowacce rawa zan taka ba. Ba zan fito a matsayin da zai saba da addini da al'adata ba
Jarumar ta ce babu wani "bambanci tsakanin yadda ake yin fina-finan Kannywood da na Nollywood idan ban da bamabancin harshe. Don
haka na ji dadin soma fitowa a
Fina nan
Wednesday, 16 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgtduD8O6BTZowFloI8R3wcepYGVp6ZLN__4GRBEiyTgOZwZdXmy-a4nS6Hli6zRgTc3ZOYqSvaefHV2IfMRgl8_NxdDRbHNWxEWiLy3gFsi_qTrKt4rJQJRvHxO_U-BeL_EM4bEMKDAuc/s640/yadda+ake+siyan+data2018.jpg)
YANDA ZAKAYI KIRA HAR NA TSAWON 25 MINUTES A LAYIN MTN
Aha Wanan ba sabon abu bane don mutane da yawa sun jima suna more wana garabasar Abun da zakayi Shine ka sayi kati na Nera
100 sai ka ajiyesa a gefinka Sai Ka canza stari zuwa
MTN BETA TALK
Ta hanyar dana wana number
( *123*2*6# Ko ta hanyar Tura sako
"BT" TO "131" )
Bayan Ka koma sai ka Saka Katinka A waya zasu baka 250% na kudin da kasaka aman zasu ke cere 40kobo ne duk second A
MTN BETA TALK
Dazara kasa katin zasu baka kautan 250 bonus wanda in zakayi kira zai daukeka tsawon minti 10
Note:: wana bonus din na stawon kwana 7 ne kawai To bayan ka cinye wana bonus da suka baka na 250
kaga kena kana da ragowan 100 ko nace 99 daga Na kuma Sai ka kara canza tsari zuwa MTN Xtrapto Ko
MTN plus ta hanyar dana
( *406*1# zuwa MTN Plus
*123*2*2*1# )
Zuwa MTN Xtrapro Wanda waya tsaruka suke jan 11Kobo duk
second wand da zai kama 6.6per minut wanda da saura 100 zakayi kira Na staro 25mint kenam
NOTE : Yanzu Kusan Wata 4 kena Canza Tsari A Mtn Kautane Babu Wani Kudi Da Suke Ja aha daga naku shafi mai albarka www.hausanet.ml domin karin bayani kawai kayi mana test daga akwatin comments
Sunday, 13 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEg5EALFnLyRJaUbQILEup9vR8DHniSVbNKJd8OBYnixB4ZTBBA4ox42iQ2Zjjp3-ItWrAjPMnzPMyL_K61QLABqlNGX8TmDegxQFWKx53VIWV3Y5XCaklevfDbXinIq2SJ-HD9ICL3Exa8/s640/FB_IMG_15256772248766144.jpg)
KALAMAN SODA KAUNA ZALLA DON MASOYA KADAI
Zuciyarki ta zama takarda, tawata zamabiro in rubata miki shafin kauna Kizama kofa na zamao makulli, mu hadu mubude kofar soyyar lambun
zuciyata Na kasa tsaye na kasa zaune a lokacin da na fara ganin ki a cikin taro , kin fita daban kaman wata a daren sha biyar Watau yau
da na tashi, sai na ga rana ta taso ta haske garin nan, amma duk hasken ta ba kai hasken fuskar da haske zuciyata,domin ni a zuciyata Hasken fuskar abun quana ta yafi duk hasken raina Ki zama petur na zama inji mu hadu mu ta da lantarkin qauna ya shiba ta na baki filin zuciya ta ki shuka a duk wani lungun da sako bushiyar so a kauna don mu sami inuwar da zamu zauna muyi soyayya. Kece madubi abar dubawata duk safiya, kin zamo min tamkar fetur a mota, rayuwata ba ke lami ce ya rabin raina.Ke ce makwarariyar madarar zuciyata, wadda da na sha za ta haskaka zuciyata tayi fari. Rayuwata babu ke tamkar wayar da ba wayar chaji ce, kuma babu layi, a mace ba amfani. Kunne ya kurmance saboda
rashin jin kallamen quanar ki kullum, baki ya daina magana dai dai saboda rashin begen zumar rayuwata kullum. ya tsagwaron zallar tsabar kwayar tsokar zuciyata, idona zai makance saboda rashin
ganinki a yau da kullum Ya gangariyar madarar zumar da bata da gauraye, ya tauraruwa a cikin
jinsin taurari mai haske zuciyar masoyinta. Idona ya bude ya ga haske irin na walkiya don ya gan ki.
Zuciyata na shan lawgadar zuma da madarar kauna Idon basira lafazin
rayuwata Alfijir na qauna ya keto,
tsuntsayen soyayya sun tashi su na yayo a sararin Samantha tzu citata
Ya fankar da ke juya zuciyata, zan zamo kwale kwale ki shigo mu hau kan kogin so, in zamo katifa ki zamo gado a cikin dakin kauna. Hadarin begen ki ya hado, guguwar sonki
ta taso, sai ruwa mai karfi ake yi
na kaunar ki a filin zuciyata. Gaisuwa daga kamfanin so, harabar kauna,
gida mai lambar zuciyata layin begen ki, zuwa ga rabin rayuwata. ya zare da allurar da ta dinken
zuciya ta, bazan taba daina sonki ba har sai wutarlantarki ta zauna a nijeriya ya majaujawar zuciya ta, zan
zama guga ki zama igiya mu hadu a jefa mu cikin rijiyar soyayya.Ya tsokar zuciya ta, zan so ace ki zama fura in zama nono mu hadu a
kwaryar soyayya. Ya sahiba ta ki zama fukafikin dama in zama na hagu mu hadu mu ta da tsuntsun soyayya. Ya masoyiyata, ki zamo bishiya in zamo ruwan da zai ratsa ta kasar so ba dan kome ba sai dan in shayar da ke domin samun kalaman soyayya kawai ka kasan damu ako yaushe a wannan shafin www.hausanet.ml domin samun zafafan kalamai
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEj-N58g-n0w36o6TKGbgXdiie2M0MSIzNJVsJt0i1QTQ5fSg-Fns_eUpviEUnW2ErEo8YBVdQG36LT-5qyjv7IrMAt4_OzTp5km4IzMlm1Ns3rFdyS_WsIWhY86N6nbRkplCA42EJHePzw/s640/ramadan+0.jpg)
TA'ARIFIN AZUMI & LOKACINDA AKA FARLANTASHI
SHEIKH MUHD SALEH UTHAIMEEN yace azumi shine kamewa daga dukkan abinda zai karya azumi daga ketowar alfijir zuwa faduwar rana da niyyar ibada,
Kuma an farlantata shekara 2 da HIJIRA
الالمام ببعض الاحكام تفسيرا واستنباطا
2HIKIMOMIN AZUMI‼
Kadan daga ciki=
1-barin abinda zuciya keso na ci & sha & jima'i da niyyar ibada
2-tunatarda mutum ni'imarda ALLAH yamasa na ci & sha & jima'i yayinda aka hanashi ita sai yasan muhimmancinta
3-mai wa data yadandana halin yunwarda talakawa ke fama dashi don yadubesu da idon tausayawa da taimakawa
4-wanke zuciya da taqawa da ladaftarda ita da hakuri & juriya
5-fa'idar lafiya da samun lada maiyawa
3 SIRRIN AZUMI‼
Kadan daga ciki=
1-yadda ake ladaftarda karamin yaro wajen hanashi wani abinda yakeso- haka ALLAH yake ladaftarda baligai manya abinda sukeso na ci & sha & jima'i
2-yana tarbiyyantarda bawa kwadayin abinda yake lahira- tahanyar barin abin kwadayinda yake duniya.3-yadda likita ke hana maras lafiya cin gishiri ko sukari don samun lafiyar duniya- hakama ALLAH yahana bawansa ci & sha & jima'i a yinin Ramadan don samun lafiya a duniya da lahira
4-ladfarda mutum yin afuwa da yafiya, ANNABI SAW yace "idan mutum yanada azumi sai wani yazageshi ko ya takaleshi- kada yarama- yace inada azumi
5-ladabtarwa akan IHLASI, mai azumi zai iya buya yaci ko yasha amma yakiyin haka don IHLASI
6-damane nabarin shaye shayen sigari & wiwi & muggan kwayoyi tunda ya hanu daga abu na wajibin rayuwa na ci & sha ai yafi sauki da yabar shaye shayen banza
7-yana tunatarda mutum wani hali na zaman kabari, domin cikin kabari ba ci ba sha ba kusantar iyali‼
4 FALALAR AZUMI‼
Kadan daga ciki=
1-samun gafarar ALLAH,
ALLAH SW ya irga wasu bayi maza 10 mata 10 cikinsu harda masu azumi- sai yayi musu alkawarin gafara da lada mai girma, [SRT AHZAB-135]
2-azumi yana kare azabar wuta,
ANNABI SAW yace "duk wanda yayi azumi don ALLAH- ALLAH zai nisantarda tsakaninsa da WUTA na shekaru 70" {MSLM-1164}
3-azumi sabulune wanda yake tsarkake laifin rantsuwa & zihari & kisan kai na kuskure & kurakuran mai Hajji da umara,
=cikin kaffarar rantsuwa akwai azumi 3
=kaffarar zihari= azumi wata 2
=idan mahajjaci ya yanka farce ko aski ko fesa turare cikin kaffarar akwai azumi
5 FALALAR RAMADAN‼
Daga ciki=
ANNABI SAW yace "idan RAMADAN yazo ana bubbude kofofin ALJANNA kuma akukkulle kofofin WUTA kuma adaure shedanu" {BHR-1898 & MSLM-1899}
2-Watane da ALLAH yasaukarda QUR'ANI acikinta, {SRT BQR-185}
3-samun DIMBIN garabasar albarkar LAILATUL QADR, {SRT QADR}
ALBARKAR SAHUR‼
ANNABI SAW yace "kuyi sahur lalle cikin sahur akwai albarka" {BHR-1926 & MSLM-1095}
ANNABI SAW yace "sahur albarkace kada kubarsa koda ku kurbi kurba na ruwa domin ALLAH da MANZONSA suna salati ga masu sahur" {AHMD}
ANNABI SAW yace kuyi sahur koda da loman tuwo {FAT'HUL BARY} IBN HAJAR yace= albarkar sahur anan yana nufin= samun kuzarin azumi/ saukake wahalhalun azumi/ farkawa alokaci mai falala da yin adu'a aciki/ bin sunna/ sabawa ahlul-kitab/ sababin yin sadaka ga mabukaci
GAGGAUTA BUDA BAKI‼
ANNABI SAW yace mutane bazasu gusheba da samun alhairiba muddin suna gaggauta buda baki {BHR-4957 & MSLM-1098} ABU HURAIRA ya kara da cewa domin yahudawa da nasara suna jinkirtawa
ANNABI SAW yace al'ummata bazasu gusheba akan sunnataba muddin baswa jinkirta buda baki zuwaga bayyanar taurariba tnz allah yasaka da alkairi amin
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjFv8wKYLC-Ut92hBSPP6rm1RkgTkKPRawfP7h6JPdmgkkaI5EW20eyAu4WEG0IJ3ErL0fCMESCtMmx6VTXTfRF_NcU7XiZlzmw_v6TofO2P1zelTopA6d0G_eAo9fnH0V3h8DL2z9Qa6g/s640/dalilan+da+suka.jpg)
DALILAN DA YASA NA KORI RAHAMA SADAU musbahu ahmad A KANNYWOOD
shugaba kungiyar wakan fina-finan Hausa na shiyya Arewa, guda cikin mawakan da suka fara waka a masana’antar shirya finafinan Hausa, shahararren mawakin da ya rere wakar Sangaya Sangandale da sauran wakokin da har yanzu taurauwar su ke haskawa a tsakanin masu sha’awar fina-finan Hausa. A tattaunawarsa da wakilinmu Sharfuddeen Baba a Kano, Musbahu Ahmad ya yi tsokaci kan halin da wakoki da mawaka suke ciki a yanzu, sannan kuma ya bayyana dalilansu na kafa Kungiyar mawakan irin ta farko Ga dai yadda tattaunawar ta kasance Bari mu fara jin wanda muke tare dashi? Alhamdulillahi ni sunana Musbahu M Ahmad Fadawa mai karatu takaitaccen tarihin rayuwar ka? An haifeni a unguwar Gwammaja dake Karamar Hukumar Dala a Jihar Kano, nayi karatun firamare da sakandire duk anan
Kano, sannan nayi Tahfiz Alqur’an a Jihar Bauchi, sai kuma karin ilimi da naje Kasar Maleshiya inda na karanta International House Ko ya Musbahu ya tsinci kansa a harkar
waka Ita harkar wakoki kasan komai yana da lokaci hakan Allah ya yi muka wayi gari muka ganmu mun tsinci kanmu acikinta tsundum, kasancewar ina da sha’awa a cikin
waka. Mun fara waka a kamfanin Sarauniya fims dake Gwammaja, dalilin zuwan da muke muna karbar fina-finai muna kallo, wannan ta bamu dama muka fara tattaunawa dashi daraktan kamfanin Aminu Mohd Sabo, Allah cikin ikonsa aka fara jarraba mu, muka samu
nasara na fara da fim din Allura da zare muka yi masu wakoki, har kuma zuwa lokacin dana yi masu wakar Sangaya wannan waka ta shahara kwarai a wannan lokacin ni ne nayi wannan waka. Kasancewar muryar Musbahu M. Ahmad sananniya ce a zukatan jama’a, shin ko za’a iya tunawa masu karatu wasu daga cikin wakokin da aka fara? Kafin Sangaya nayi wata waka a fim din
Allura da zare wadda mu biyu muka yi wannan waka ni da Mudassiru kasim shima sa’ana ne tare muka fara yin wakokin fina- finan Hausa, sai kuma wakar cikin Allura da Zare, sai wakar Na Gangaro, Samodara, Adali a fim din Tattabara, sai kuma Dawayya, Sangandali, Sanafahana da kuma irinsu Kakaki na Koshuwa duk wakoki ne irin na gargajiya duk ni ne na wallafa wadannan wakoki.
Da ka ambaci Sanafahana acikin wakar kamar a Nijar akayi wakar, shin gaskiya ne can din akayi wakar? Ni anan nayi wakar acikin studio amma wadanda suka sakata cikin fim sune suka yi tattaki har kasar Nijar kasancewar labarin ya
nuna haka, ni kuma dana tashi fitar da album din wakar munyi amfani da wata al’ada mun tafi kan ruwa, kamar yadda kowa yaga an sa
mata sunyi shigar Al’adar Hausa, yawancin abubuwan da kaga ni cikin faifan Bidiyo dole sai anje ire-iren wadanan wurare, amma ita wakar a studio aka yita. kasancewarka guda cikin wadanda suka fara rera waka a masana’antar shirya fina-finan kannywood ko ya zaka kwatanta wakoki ada da kuma yanzu?
A baya wakoki basu da yawa kamar yanzu haka kuma sakonnin ma suna tafiya dai dai da irin wancan zamanin haka na yanzu ma suke tafiya dai dai da irin wannan zamani,
duk da samun sauye sauye da akayi, ba sako kadai ake aikawa da wakar ba, akwai yanayin kida akwai yanayin murya da na’ura mai kwakwalwa ke gyarawa, duk wadanan abubuwa ana kallonsu, sannan kuma wakokin
sun banbanta, zaka ga abaya sakon kawai ake son isarwa, amma yanzu an fadada abubwa zuwa tallace tallace na haja, wakokin siyasa da Sarauta, saboda haka duk sai suka taru a cikin harkar waka. Wanann tasa ba irin sakonnin kadai ake ji ba. Da bamu da yawa mawakan a lokacin da wakokin ke da tasiri duka duka mu bakwai ne mawakan a wancan lokacinlWadanda suka fi shahara a wancan lokacin mu uku ne kadai, daga baya mutun biyu suka
karu aka kara samun wasu karin, duk zaka iya ji wakokin kowane mawaki a wancan lokacin, yanzu idan kace wakokin mawakan baki daya zakaji sai ka shafe mako biyu baka gama jiba. Wannan tasa yanzu ba zaka ji sakonnin kamar yadda aka saba jinsu a baya ba, zamani ya juyasu ana aro al’adu, wata wakar ma ta indiya ce za’a dauka da Karin da kidan a fassara, wata ta larbaci ce
sabanin mu ada sai munyi nutso cikin al’adun Bahaushe na gargajiya, lokacin dana ke fada maka cewa mawakan mu bakwai ne, to yanzu a
matsayina na shugaban mawakan shiyyar Arewa da muka tara mambobinmu tun lokacin da aka bamu rikon kwarya, a gabana
abinda muka samu mawaka da suka yi rijista da wannnan kungiya mutum 280 ne, kaga zai yi wuya ka kwakwanta da yadda tsarin yake a baya. Dole a samu canji tunani, ra’ayi, Al’adu, Ilimi da kuma wayewa ta zamani fiye da ta da. Kasancewar ka shugaban Kungiyar mawakan
shiyyar Arewacin Kasarnan, wane mataki ku ka dauka domin ganin an daidaita tafiyar ‘ya’yan wannan Kungiya domin kare kimarku?
Alhamdulillah daga cikin dalilan da yasa muka kafa wannan kungiya shi ne domin saita harkar wakar ta zama tana kan tsari, musamman rubutun ita Kanta wakar, sai
kuma ci gaban da za'a samu ta hanyar wakar. Sannan kuma ya za’a yi mawaki ya kasance mai kima da mutunci da daraja, kuma Alhamdulillahi mun samu hadin kan
mambobinmu, wanda ko a shekarar data gabata mun gudanar da taron karrama wasu mawaka tare da manyan Kasa, taron da aka gudanar a babban dakin taron fadar Gwamnatin Jihar Kano, wanda Gwamna Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya halarci wannan taro kuma shima an karrama
shi a wurin taron. Saboda haka yanzu muna da tsarin tace
wakoki bakowace waka zaka saki kawai ta shiga cikin al’umma ba, domin kaucewa batawa wani daga cikin Al’ummar mu. Alhamdulillahi anyi zaben shugabancin kungiyar a Jihar Kano inda aka bani rikon
kwaryar shugabancin kungiyar a matakin kasa, amma anan Kano ni aka zaba domin shugabantar shiyyar arewa, sai kuma Bili 0 shi ne sakatare, Muntari Kabara a matsayin
ma’aji. Muna cikin inuwar Kungiyar masu shirya fina-fina hausa ta MOPPAN. Kai ne shugaban Kungiyar mawakan Arewacin Kasarnan kuma anji wata badaqala data faru da sunan waka wadda Rahama
Sadau ta aikata, shin ko me zaka ce kan haka? Gaskiya wakarta bata ja mana komai ba a tsarin mu na mawakan Hausa, na farko adalcin da mutane da suka yi mana ba’a taba danganta wannan al’amarin da
mawakan Hausa ba, na farko ba wakar Hausa bace, sannan ba Musulmi ba ne kuma bama dan Arewa bane ya jagoranci wakar,
sanann ita akashin kanta Rahama Sadau ba mawakiya bace, jaruma ce a fina-finan Hausa. Amma wannan bai hana a tuntube mu ba Kungiyarmu na cikin inuwarMOPPAN
wadda duk taron da za’a yi dani ake yi, ina cikin mutum tara na farko da muka fara daga hannu don nuna amincewar mu da korarta daga masana’antar shirya fina-finai, damu aka rattaba hannu kan takardar
korarta. Kakarin da muke a wannan masana’anta shi ne me za muyi a kyauta Al’adunmu da Addininmu, duk abinda zai ci karo da Addininmu da Al’adunmu gaskiya zamu yi rigima dashi Muna sanar da jama’a cewar sana’a muke an sanmu da mutunci a garin nan¸ don haka ba zamu yarda wani bako ya tsallako ba da
wata Al’ada wanda shima idan kaje nasu garin ba Al’adarsa bace, saboda wata wayewa ya ja mana zagi ya barmu ana kallon mu mutanen banza, idan ka zagi
Musbahu a kalla sama da mutum dubu ne a garin nan zasu ji haushi, akwai Surikaina, Iyayena, Yayyena , Kannena, Surukan Kannena, saboda duk ina da alaka dasu. Amma idan bako ya tsallako ya yi zagi sai a
gama maganganun ma wani bai jiba.
Musamman kila shi Al’adarsa ta halatta masa haka. Wasu mutane sun shigo wannan masana’anta tayi masu sutura tana binsu bashin mutunta ta, amma kuma suna ja mata zagi, wadanda suka dabbaka sana’ar a nan Kano basu ja mata zagi ba balle ace masu ‘ya’yan kuka.
Gaskiya a layin da muka ja a halin yanzu ba zamu kyale kowane mutum ya zo yaci gaba da ja mana zagi ba balle mutumin da zai
tsallako, idan mutum ya ga ba zai iya kiyaye namu dokokin ba ya koma Jiharsu ko garinsu ya kafa tasa Masana’antar. Shin ko Musbahu na da shirin fitar da wani sabon album yanzu? Na kan dade ban fitar da album ba na kanyi shekara 4 - 5, album dina na karshe yau
shekararsa biyu, amma duk da haka ina kokarin sauyawa zuwa shekara daya ko biyu, na karshe shi ne Laila, kafin shi akwai Ban kwana da Masoyi, wadannan sune sabbin
album dina da suka fita wanda audio ne. banyi bidiyon suba, shima dan Almajiri ana bina bashi ban yi bidiyon sa ba har yanzu. Me yasa Musbahu Ahmad baya rawa a lokacin da yake gudanar da wakokinsa Ni da man haka na fara waka ta kuma haka
na san waka a wajena ni a nawa tunanin, a yanda na fahimci waka irin wakoki na basa bukatar rawa, bil’asali ma ni ban iya rawar
ba, ko da ma zanyi ba dole tayi min kyau ba tunda ka ga ban iya ba bai kamata ma na fara ba. Ni ban dauki rawa da cewar sai ka alakanta
ta da waka ba. Wakoki na sako ne wata Magana suke aikawa, idan ana saurarar waka ta idan na kama rawa, shin rawar za’a kalla ko sakon dana ke fatan isarwa zai saurara
Bukata ta a saurari wakar ka fahimci sakon da ke cikinta, sakon dana ke aikawa ya isa wurin da na ke fata ko kuwa bai isa ba wannan shi ne babban buri na a waka
Shin ko wa Musbahu ya fi gamsuwa da yin waka tare da ita cikin masu amsa masa wakokinsa? Kwarai ina da mutanen dana saba wakoki
dasu, wanda aka fi jin wakoki na dasu, amma ba wai suna ajeye kawai don yimin amshi ba, suma zaman kansu suke suna aikinsu, amma ni idan na fara rubuta waka ina hangen muryar wacece zata dace da wannan waka, idan ana daga murya sosai nasan wadda zan
kirawo ta hau wannnan sautin, haka idan kasa kasa nake yinta mai sanyi akwai wadda na tabbata zata fi dacewa da wannan amshin. Shi yasa aka fi jina da mace daya wajen yin
wakoki na.bKo mene sakonka na karshe ga ‘yan uwa mawaka da sauran Al’umma?
Alhamdulillah sakona na farko ga mawaka ne aji tsoron Allah a duk inda suke, duk abinda za kayi ka tuna Ubangiji ka sani Duniya zuwanta kayi kuma barin ta zaka yi, Kafin kai wani yazo ya tafi, idan takamarka ka shahara wasu sun shahara kafin kai, kuma yadda suka sauka haka kai ma wata rana dole ka sauka. Wakar zagi ni ban yarda da ita ba, ka ci mutuncin wani cikin waka don wani abin Duniya hakan ko kadan bai dace ba, dole mutum ya kiyaye harshensa kwarai da gaske, a kiyayi zarmewa da banbadanci cikin wakoki, ka zama wani maroki ko wani abu daban. Al’ummar gari kuma su ci gaba da bamu hadin kai tare da yi mana Addu’a, sannan su taya mu duk abinda su ka ga na gyara muna yi don gyaran wannan masana’antar ce, idan muka tsaya akan gaskiya ya kamata suma su tsaya akanta, abin mamaki sai wani abu ya faru damu sai ayi caa ana zaginmu, idan kuma ya faru muka dau mataki akashin kanmu sai kuma su dai mutanen kaji suna cewa ba’ayi adalci ba, wanda da an kyaleshi, sune zasu ci ga da tsine mana albarka. Haka ta faru lokacin fim village aka dinga dauko hotunan su Ali Nuhu da suka yi fim wanda ba na Hausa bane, amma sai aka dinga yanko hotunan su hade da mata ana nuna mana ana zagimu ana tsine mana, yanzu wani abu ya faru da ‘yarmu Rahama Sadau mun hukunta ta kafin ma Duniya tasani munce bamu yarda da wannan ba, munja layi da wadannan abubuwa, sai kuma ka ga wasu daidaiku sun shiga social media suna kaimana harehare iri daban daban cewa bamu hukunta wane da wane ba, kaga wannan ba adalci bane, idan munyi shiru ku
zage mu, idan munyi hukunci kuma a
zagemu, saboda haka muna rokon mutane suyi mana adalci, su kyale mu sana’ar mu ce mu yiwa kanmu da kanmu hukunci don gyara sana’armu Dan Allah mukula sosai daga www.hausanet.ml
Saturday, 12 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjWRrj21oREKEAaMj9ffXKU0PCWJcCOAAmWMO2gw2g3mRQmZGroMNV5cwne1i7R_4fyVo_rWcu6EBzQkjVqZaKNgqKGKNh0XTzm9Q0NNJkcbJBeiAXuBJqK5Q3BmG-eRvw1AEbdIdohJgc/s640/tansfaer+football.jpg)
SAYE DA SAYARWAN YAN WASAN KWALLON KAFA TA DUNIYA
Chelsea ta bayyana cewar babu wata kofa ga dan wasanta Eden Hazard, na barin kungiyar don komawa kungiyar
Manchester united a yanzu. Chelsea ta fadi hakanne bayan da wasu magoya bayan kungiyar suke rokon sa da ya koma wasa a karkashin tsohon Kocinsa Jose Mourinho wanda yanzu yake kungiyar Manchester united. Har ila yau dan wasan gaba na Chelsea, Alvaro Morata, mai shekaru 25, na shirin
barin kungiyar dan komawa kulob din Juventus, inda ake ganin Chelsea zata mai da hankalinta wajan ganin ta dauko dan wasan PSG Edinson Cavani, dan shekaru 31 da haihuwa.
Arsenal tana yunkurin ganin ta dauko Kocin Juventus, Allegri ko kuma tsohon Kocin Barcelona Luis Enrique, don kasance mata koci a shekara mai zuwa sai dai a gefe guda duk kansu suna duba yuwar zuwansu domin yanayin tsare
tsare na hukumar gudanarwa ta
Kungiyar ta Arsenal. Haka kuma Kungiyar ta Arsenal ta ce tana da karfin gwiwar cewar dan wasanta
Jack Wilshere, zai sabunta kwantirakin sa don cigaba da zama a kungiyar Kungiyar Bayern Munich ta ce a shiye take da ta sayar da dan wasan gabanta dan kasar Poland Robert Lewandowski, wanda Manchester united da Real madrid
ke da burin ganin sun dauko shi a
karshen kakar wasan bana.
Shugaban kungiyar kwallon Kafa ta
Barcelona ya ce kulob din ya fara
tattaunawa da dan wasanta Samuel
Umtiti, kan sabunta kwantirakinsa a
kungiyar kasancewar Manchester united, ta nuna sha'awarta kan dan wasan mai shekarun haihuwa 24 a duniya aha dakyau domin Karin labaran musayar yan wasa kawai kubimu a wannan shafi www.hausane.ml
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjJMT7S_VtpsFYRFXyKn7VQaXSw1FeFbM83Fd2eHRP8rn4I3ljBEK4V1UTWQSLq8UEfyt6zdMrI6DaCZBa5MvDgXwfpwidEAhrwXr8DjqI456mAV-9SZ4hIPWSSDA6RFMZ-Y-7kCahKEhU/s640/baahubali-22.jpg)
YAU ZA ASAKI BAAHUBALI 2 DA YAFI KO WANNE TIKITI TSADA A KASAR CHINA
Yau Asabar za a saki film din Baahubali na 2 a kasar China bayan
yayi suna a kasuwannin India, film din da Shetty da Prabhas suka fito a matsayin taurari a ciki, yanzu haka dai film din yafi kowane film sayar da tikiti wanda ya kasance sai ma mutum ya nemi a ajiye masa kafin ya samu ya saya, ana sa ran sai yafi kowane fim sayar da tikiti a China. Duk da harsashen cewa film din yayi fice amma abin mamaki shine har yanzu Baahubali bai kai matsayin film din Bajrangi Bhaijan na Salman
Khan ba. Draman Kabir Khan, wanda ya nuna a gidajen kallo 8000, a China a watanin baya da suka wuce, yayin da aka saki film din SS na rajamouli
Magnum a gidajen kallo 7000 Baahubali na 2 ya nuna tauraron yan wasan film din India Rana Daggubati Tamannah Bhatia, Ramya Krishnan, Sathyaraj da Nassar, a cikin film din. an kuma nuna film din da harshen yaren Hindi wanda ya samu ribar kudi har rupee 511 a lokacikn da ake nunawa masu nazari kafin a sake shi ga Al’umma kasar baki daya wannan shine karo na farko daga shafin Ku www.hausanet.ml
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEh3JnXzUMEAkw2wjmnKQ1bqYHE1QWdl7D9jSZTRjJWPNJqmsmAnqRFURYrX38_UgN9zKMyox85945RPfo9t65iolCz5QBZW-S7fi7nVUC0nKtkE1e5fSrYonx7hqhFONpM3JAQLQ26lll0/s640/PayPal+hausanet.ml.jpg)
YANDA ZAKA BUDE PAYPAL ACCOUNT SIGN UP AND LINKING
yanda zaku bude paypal da kanku
to yanxu sai kasamu babbar browser kamar firefox ko chrome sai kashiga nan www.paypal.com Idan yabude sai kashiga sign up zaibudo maka zabi guda biyu
( 1. Pasonal account
2. Business account )
To sai kashiga personal account Saikadanna next zai bude maka wajen dazakasa
( 1. Country 2. Email 3. Password
4. Re inter password )
Idan kacike sai kadzaibudo maka wani waje da zaka cike abubuwa kamar haka(1. Card number wato account number 2. Expiration date 3. CSC) 4. Billing address amma shizaka iya barinsa haka The last Sai kadanna add card shikenan indai kacike komai daidai zaibude Sai kuma master card yana bada matsala wani lokaci Yawwa idan yabudu bawai kagama budewa bane zakayi confirm your email address Sai kadanna send email anna continue
cikin email dinka zakaga sakon PayPal account aciki saika shiga zakaga click to activate your account saikashiga Zai nuno maka wajen da zakasa password domin yin confirmed na email din to inkatashi ba password din email dinka zakasa ba password din dakayi kamfani dashi wajen bude PayPal dashi zakasa awajen Saikadanna confirm email address Shikenan zai dawo dakai cikin PayPal dinka kagama confirm na email dinka Zakaga yayi mark akan
( 1. create account
2. Email address confirmed )
Ma'ana kagama bude account sannan kuma kayi confirmed na email dinka na ukkun zakaga link a card 3. Sai kayi click akan link a card
Zai budo maka waje kamar haka
(1. Card type saika zabi card din dakake amfanidashi
(.master card) (.visa) (.discover)
American express 2. Saikasa card number 3. Expiration number
4. CSC number wato CVV number)
Saikayi click kan save shike domin karin bayani Ku kasance damu a wannan shafin www.hausanet.ml
Friday, 11 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjyeAhZNNRNgJH7s0IXY9QTvMPe9nI5h483BBXxIjyPIqMgKH0CVD3BnJOfTbat9g4oFQmN_Y2Nw4SuQvokBJhZxFBczeQvZ8E_xYibZwKeu-g2BdiuEntDaWz2dfTCAd-hrEort3cWeyw/s640/maganin+sanko.jpg)
MAGANIN SANKO
Masana kimiya da fasaha sun gano cewa maganin yana tasiri a ramin gashi a gwajin da suka yi inda yake sa gashi ya tsiro Yana kunshe da wani sinadari da ke dakile tasirin
sindarin Protein da ke sa gashi ya zube da haifar da sanko. Jagoran ma su binciken Dakta Nathan Hawkshaw ya shaidawa cewa za a yi gwaji domin a tabbatar da maganin ba shi da illa ga mutane. A yanzu magunguna biyu ne kawai ake da su nama su sanko Maganin minoxidil, na mata da maza. maganin finasteride, na maza kawai Sai dai dukkaninsu na yin illa a jikin bil'adama, shi ya sa a mafi yawan lokuta masu sanko ke zuwa asibiti domin yi mu su dashen gashi. Binciken da aka wallafa a Mujjalar PLOS Biology an yi shi ne a cikin wani dakin gwaji inda aka yi amfani da samfuri da ke dauke da gashin wasu maza su fiye da arba'in wadanda aka yi wa dashen gashi Masu binciken daga jami'ar Manchester, sun fara aiki ne kan wani sindari da ake kira cyclosporine
A, wanda aka yi da shi tun daga shekarun 1980 a kan marasa lafiya da aka yi wa dashen koda ko hanta da saraunsu
--->Masana kimiyar sun gano cewa maganin na rage tasirin sinadarin protein da ake kira SFRP1 wanda yake da muhimmanci wajan ragewa da kara tsawon gashi. Sai dai saboda illar CsA ba za a iya amfani da shi ba akan ma su sanko Masu binciken sun sake yin nazari kan wani sinadari da ake kira WAY-316606 kuma sun gno
cewa yana tasiri sosai wajan rage kaifin sinadarin protein Dakta Hawkshaw ya ce maganin zai iya sauya rayuwar mutane ma su sanko
To Allah ya taimaka
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEg3YBRVeTu_xn79IPXZuE37wKaSs6dJ3tpW98qSpHWrNlX4BWRyagFPo7JOqjN7UkcxLXe_ML99ZGVx11dbmvvQo2Q6pcYhHCb74O_a05aPckwAcWXzgJeblwVa1MBFiutHb6lIRL_y75U/s640/Sanko+masN.jpg)
SHIN ME YAKE JANYO SANKO?
Zubewar gashi abu ne da ke faruwa a kowace rana wanda ba wani abin tashin hankali ba ne Wasu zubewar gashinsu na takaittacen lokaci ne yayin da na wasu na din-din ne.
Ya kamata ka ga likita Idan ka wayi-gari ka ga gashin ka ya zube Idan kana da sanko a wasu sassa Idan gashi mai yawa sosai ne ya zube
Idan kai na kaikaiyi da kuma zafi
Idan zubewar gashi na janyo
damuwa Kakakin kungiyar likitocin fata ta Birtaniya ya shidawa mana cewa wannan bincike ne mai dadin ji Masu binciken sun ce, zubewar gashi abu ne da ke faruwa kulum amma kuma yana janyo damuwa kuma yakan sa mutum ya rika saurin karaya An ce akwai bukatar ganin cewa an gudanar da karin gwaji kafin a yi amfani da magani a kan mutane da gashinsu ya zube Akan haka idan aka sami sabon magani, labari ne mai dadin ji, saboda zai ba mutane damar amfani da wasu magunguna da za su yi tasiri a cewar likitan
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEi_osKZgZJ775f4ePtndeZc202cNq_Xy17E1pw-gjpiqqqi-ZJ4xeO_6DXTmiN_maoi30e1BrsRWJISj4qDiFYyNag7qnwVyux8lqHahyQY3K7zGD-Y1EZL0g8bcQnXclHoY2_P33ruAgc/s640/gyaran+fuska.jpeg)
GYARAN FUSKA
Dafar ko dai ka/ki kine mi Kwakwa Zaki ki kurzata saiki hada da Zuma da man zaitun saiki shafe fuskarki dashi sai bayan kaman mintuna biyar (5minutes)
saiki wanke fuskar ki da ruwan dumi kiyi kullum kisha mamaki
Hallau dai Zaki iya hada man zaitun
din da Zuma da lemon tsami ki saka
sugar kadan saiki shafe fuskarki
dashi bayan mintuna talatin
(30minutes) ki wanke fuskarki
Shi kuma wannan ayaba Zaki
markada dama kin jika garin hulba
da ruwan dumi saiki saka man habba da man hulba da Zuma da madara duk ki hadasu saiki shafe fuskarki idan kinaso harma jikinki Zaki iya shafawa ko ina insha allah fuskar ka zata warke ta zama Tass daga naku www.hausanet.ml
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEj81FduIAGLYaFSiBtClAehatg3S0xdsSePSe6Y-RuP6D61B6cEON3Ic4o5zF_k8b2LS97hIHnyasm4t0w5Pk0hx96Uv70P31m-_MJxI3QCCwwCYVqnbYscdVifEr2lv75v-k__doGIfMo/s640/gyaran+nono+image1.jpeg)
YADDA ZAKI GYARA NONON KI SU TSAYA CHAK KA MAR YAR SHEKARA 17
Yadda zaki Gyara nononki kashi na uku
1 akwai nononda ya kwanta akeso su tashi su tsaya
2 akwai kanana anaso su kara girma
3 akwai kuma Wanda girma sukayi da yawa anaso arageso Kuma yanzu zanyi miki bayani akan tsayuwar nono da kuma girmansa
MENENE YAKESA NONO YA KWANTA?
1 akwai yawan tsalle
2 akwai yawan kamasu
3 wani kuma nonon haka yake yanada tsayi dama dole yayi saurin kwanci 4 sai kuma shekaru.
MENENE YAKESA NONO SU ZAMA KANANA?
1 akwa halitta wata dama haka Allah yayita nononta kanane
2 akwai kwanciya akansu
3 akwai daurin kirji da zani
4 akwai saka matsttsiyar rigarsa breziy (YAYA ZA AYI A GYARA?)
Idan nononki kananane Kisamu cukwi Wanda yawansa zai kai guda uku saiki samu garin alkama gwangwani daya sai aya itama
gwmgwani daya saiki dakasu zasu zama gari ki tankade ki samu nonon saniya idan kuma bakyashan nonon saniya ki samu madara peak ki zuba wannan garin kamar cokali uku 3 ki dama kinasha kullum sau1 sannan
ki lura lokacinda zakiyi wanka ki tafasa ruwa da garin hulba aciki kibari yayi sanyi saiki wanke nonon dashi sannan kiyi wankan Wannan hadin matar aure wanda tayi yaye
zatayi sannan budurwa itama zatayi.
Idan kuma kwanciya sukayi kinaso su tsaya ki kwaba hulba da ruwan dumi,wato garin hulba yadanyi kauri
kar yayi ruwa sosai,saikin tabbatar kin gama abunda zakiyi,kinzo kwanciya,saiki shafa,ki kawo
brezia damammiya kisaka,da
safe saiki wanke da ruw an dumii, shima wannan matar aure zata iyayi
Domin ci gabada kiwon lapiyar mu to sai kusan damu a shafinmu www.hausanet.ml
Thursday, 10 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEilolJ-kvDRx3bEwltZPN688KT09UzHm3R0TTHJqPCf3t2yOy_ZXWhFElbTTbaALmOu4bb3VFbtYxPpQsWxx0zJIvMqkYkv6yPdTDzvB1tOYqj1qH6VW3veWrZfieTuZlbnQhGd09_fLEs/s640/yadda+ake+gyaran+.png)
HANYOYI DA ZAKI BI DOMIN MAGANCE BUSHEWAR GASHIN KA
Assalamu alaikum warahmatullahi wabarakatuhu A yau za mu yi
duba ne kan hanyoyin warware wata matsala mai cin tuwo a kwaryarmu mu mata . Matsalace da za mu iya kira da karama kuma babbar matsala. Karamar matsala ce in har
an san hanyar da za a maganceta, kuma babbar matsala ce in ba a san hanyar da za a bi wajen magancenta ba . Za mu tattauna ne a kan hanyoyin da zamu bi
don magance matsalolin bushewar gashin kai. Mata da dama na fama da wannan matsalar, wasu da zaran sun ji kan su ya bushe , maimakon su fara hada kwabin gashin kai
don magance wannan matsalar, sai kawai su dauko man gashi su shafe kansu da shi , wanda yin hakan na iya zama sanadiyar dankarewar gashi , toshe kofofin gashi da hana fitowarsa, musamman idan
gashi ya dade ba ’a wanke shi ba .
Sannan hakan zai iya bawa amosanin kai damar fitowa . Hanyoyin da za ki bi domin magance
bushewar gashin kai sune kamar haka Kwalliya ba ta cika sai da kai gyararre . Duk irin jan baki da hodar da za ki shafa , da jagira da zizaren da za ki saka ko ki goga, in har gashin kanki ba a gyare yake ba to, fa har yanzu da sauran kwalliya
Yan uwana mata, ina me yi muku sallama irin ta addinin musulunci 1. na farko Kwabin Ayaba
Kayan hadi
(Zuma cokali daya, Nunanniyar Ayaba ) Yadda ake hadawa 1 . Za ki bare bawon Ayaba sai ki markada a injin nika (blender ) ta markadu sosai
2 . Ki zuba zuma cokali daya ki gauraya su su hadu , sannan ki shafa a gashi tun daga karkashin sa har baki . 3 . Ki rufe kan da hular leda (shower cap). Bayan mintuna 15 - 20 sai ki wanke kan da sabulun wanke gashi (Shampoo ) da na karawa gashi maiko (conditioner )
2 . Kwabin Kwanduwar kwai da Fiya
(Avocado ) Kayan hadi Kwanduwar kwai Fiya Yadda ake hadawa
1 . Za ki bare Fiya , sai ki zuba a injin
markade, ki zuba kwanduwar kwan ki a kai sai ki markada sannan ki shafa a gashin ki tun daga karkashin sa har baki. 2 . Ki samu hular leda ki rufe kan dashi . 3 . Bayan mintuna 15 20 , sai ki wanke kan da sabulun wanke gashi da na karawa gashi
maiko (Shampoo and conditioner )
3 . Kwabin man Zaitun da man Kwakwa .
Kayan hadin
( Man zaitun Man kwakwa) Yadda ake hadawa
1 . Man zaitun za ki hada da Man kwakwa sai shafa hadin tun daga karkashin gashi 2 . Ki tufke gashin waje daya, sannan ki sa hular leda 3 . Bayan mintuna 15 - 30 sai ki wanke da sabulun wanke gashi da na karawa gashi maiko Ga masu laushin gashi yana da kyau
su yi amfani da na Ayaba , domin tana kunshe da sinadarin potassium wanda ya ke taimakawa gashin kai wajen sa shi ya yi karfi, yayi kyau .
Sannan yana da kyau don samun kyakkyawan sakamako, ki yi kamar sau biyu a sati Allah yasa mu dace daga naku www.hausanet.ml
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEh1f-az4741jHS2u1drXYcohs0WL5Lg17jzImt6ntBZCZ4ZdcesFQNLLh4b18ardboMUXhTtyYr8jc_XGRCHpj8sQFcML5uBkvTJ68ydRiXEunkRrH-1Hpo38o_f8_Pa_hi9sP6UMBoFLw/s640/yadda+ake+humra.jpg)
YADDA KUMA ZAKU HADA TURAREN HUMRA
Humra turare ne wanda aka samo
asalinsa daga Arabs, (Larabawa) kuma Bare-bari suka dauka a matsayin kwaikwayon al’aadar, sannan ta yadu a kasar Hausa, kusan duk mata sun karbe shi sakamakon irin ingancinsa tare da cikakken muhimmmancin sa.TurareHumra na dauke da sinadarai masu kamshi, ana
kuma hada shi ne da saiwoyi da nau’oin turarruka daban-daban, kuma ta kan zo a nau’in bakar humra ko fara har ma da koriya---->
Abubuwan da ake hada bakar Humra da su. Ruwan turare na 1.farko (Alchohol) litre 1 Madarar turare 1/6 litre *Ambir 4 (gwayar shi) Garin sandal cb 2 Garin Humra cb 3 Garin soyayyen kaninfari ck1 Mahalan (gari)ck 1/2 Yadda ake
hada bakar Humra: 1.Za’a sami ruwan turare a zuba masa nikakken ambir 2.na biyu Sai a kawo garin nikakken tankadadden sandal da garin Humra da soyayyen garin kaninfari, da garin mahalan, a zuba a hada su a girgiza, akawo madarar turare irin nau’in da ake bukata a zuba, zai iya kasancewa fiye da daya ko fiye idan sun hadu sai a
zuba a cikin kwalabar turare a rufe.
Farar Humrada Koriya Ita ba’a sa mata garin Humra, shi ne kadai babu,a cikin koriyar Humra kuma kala ake sa wa koriya, ita ma din kadan, kuma babu garin Humra a cikinsa. Wannan kawai shi ne bambanci a tsakaninsu kukasance damu ako yaushe www.hausanet.ml
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEiL9zXhtSEivsBwTJ1a_XSDO7cwGpV6gL9vNA9m-BDYvcx2cN2P0-bM6RpP1b_gEGfDmhOFJnkzPKHfRC-R9yaedA0RbiJ-iwb9AmqUJF33P0j0h9oCKS2yh5Eu9rV02gYSSZ8tz7t26Oo/s640/yadda+ake+manshafawa.jpg)
YADDA AKE HADA MAN SHAFAWA
AbiKa/ki koyi Abin ba wahala in dai kabi wadannan mata kan yanda ake man shafawa
1. Mataki na daya Dafaro Kafin na fara bayani saika nemi wadannan abubuwan ana sai da sune a kasuwa kamar haka
( LAKA RUWAN MAI KANDLE TURARE MUZUBI )
2 mataki na biyu
a dora tukunya akan murhu kasa Laka sai a sa cokali biyu bayan tanarke sai kasa ruwan mai cokali biyu sai ka juya sai kasa kandle dan kadan bada yawaba saika debi mai, dan kadan ka zuba acikin ruwan bayan ya sha iska saika Dakko shi idan yayi daidai shike nan idan yayi kauri dayawa saika kara cokali daya ruwan mai cokali daya saika juya idan yayi laushi dayewa sai ka kara kandle dankadan bayan yanarke saika juya in yasha iska harta
minti biyar sai kasa turare yanda
kakeso saika juya kasa ka zuba shi
acikin muzubin ka kara kandle dankadan bayan saika juya in yasha iska harta kai minti biyar 5 shike nan daga nan sai kasa turare yanda
kakeso saika juya kasa ka zuba shi
acikin muzubin haza wassalam kukasance damu ako yaushe a www.hausane.ml
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEijmDCMQtaedm_L7-61bkSYYKhwYTQogAPK1P7XFNaC6wZI-L7TL0X5vA8rlQX1AP-47SWYcPjppbw_2r5V-vig_Ysicva6Op3SwdFsE5fmiIwmWH8Cd4vliv5b8bM6HXHuhknKKI7Phps/s640/yadda+ake+sabulu.jpg)
YADDA AKE HADA SABULUN WANKA DA NA WANKI
yanda ake hada sabulun wanka da na wanki Da farko saika nemi wadan nan abubuwa da zan baiyano maka /miki ko zan bayo miki kuma ana samune a kasuwa
( GISHIRIN SODA MAN ALAYYADI SITATI RUWA KALA TURARE MAZUBI )
YANDA AKE HADA SISHIRIN SODA DA RUWA
da farko ka auna gishirin soda kofi
daya,ruwa kofi uku sai ka zuba a roba saika auna man alaiyadi kofi hudu shima ka zuba arobar sa daban saika auna ruwan soda kofi biyu sai ka zuba akan man alaiyadi sai ka juya hannu daya sosai idan sabulu wanka ne kasa sitati rabin cup idan na wankine sai ka sa kofi daya sai ka juya sai kala yar kadan ka juya sai kasa turare yanda kakeso sai ka juya shi acikin muzubi bazaka para amfani dashiba sai bayan
hour 12 kukasan ce damu a koyaushe zamuna kawo muku sababbin abubuwa a wannnan shafi mai albarka www.Hausanet.ml
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEj7v7lwGXbNBH9akOhhblDQjD77StuiSAZwrWYo3fzNUz2Xa4UxuxMtvLftfAMfbRg5faZd0nf7jbTgjJV3G40s12hzmNueGh6SA2uVF1nXEDmm-zfmmg3jXNlFcM1yxnP1L4ux88R7DaY/s640/gtban+bank.jpg)
YADDA ZAKA SIYI airtime Recharge card AWAYAR KA A GTBANK
GTbank sun kaddamarda sabon tsari don jin dadin kustomaminsu zakayi amfani da wannan tsarin aduk lokacin da kake so kasai
Airtime Recharge Card awayarka batare da kamatama akanka lokaciba zuwa wane waje
siyan Recharge Card shiwannan tsari tsarine kamar Share and sell wato credit transfe kanayi zasudau kudin daga account naka na GTbank shiwannan tsarin yanada matukar
sauki Don basaikahau intaneba bakuma saikaziyarci brachi bank nakaba babuwani maata lokaci kuma aduk lokacida kakeso kasiya zasu baka basaikaje kana bin layin
ATM BA How To Buy Airtime Recharge Card From Your Mobile Phone Using Gtbank : No Internet
Required aduk lokacin da kakeso kasai Airtime Recharge Card naka saikayi dial
dial *737*amount*persons number#
misali *737*400*07036019911#
Gargadi kasa tsaro mawayarka
Don kare accout naka daga baarayi saboda wadda yasan sirrinkane zeyi
satammaka kudi? Akiyaye kasani shi wannan tsarin yanayi ne ma sim Daakabude accout naka dashi akula sosai kukasance damu a ko yaushe
Daga naku www.hausanet.ml
Wednesday, 9 May 2018
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEhVCwLcWAOSprNFr56oW0Ijx829_6Y7oyKXTJPE5z8iWcMkgBGFkmDxWIQoo55qzyCg4cyuv0teRFASNPiTskeeHzjTTGsa7tvcPdwe5M-nyn3Q_efA8THBLRqRYFmDYuSScTVVSdzuvOo/s640/ecobank+Africa+.png)
YADDA ZAKA BUDE ACCOUNT NA ECOBANK
Yadda zaka bude acount da wayarka batare da kaje ko inaba kana zaune zaka bude wannan account na ecobank
Wannan wata sabuwar han yace da bankin ecobank ta fitar domin saw wakewa customers nasu wadanda basu da bank account ko kuma wanda suke son ampani da ECObank Bank cikin sauki wadda numbern wayanka shine( account number dinka )
.
Na farko 1. Abubuwanda ake buqata shine Sim dinka Zaka iya amfani da kowane sim Airtel Glo Mtn or etisalat-9mobile
.
Duk wadda kai dashi zai yi
Bari mu fara
.
Na biyu 2. kadannan *326# Sai kai reply da 1 Bayan ya bude Saika sa sunanka firstname kenan Bayan nan idan ya bude sai kasa Surname- sunan mahaifi Sai kuma shekarunka
Misali idan anhaifeka 01-09-1998 To saika sa haka 01091998 shikenan kaga basai ka saka space ba, Bayan nanIdan ya bude sai kashiga no. 5
No id kenan Shikenan daga nan zasu turo maka
pin number
ka ta text mesaage
Dole saika canza pasword
Shikenan idan kayi yai sussesfull. Batun yanda zaku canzawa password kuma zuwa anjima zamyi bayani akai kukance damu a www.hausanet.ml
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEhEkJZ8Q0EsV_RPWxUnXiihx-OMRe4grXNrRA8RdiqHh4W05QCEtgNd0rIuQ7UFDgbTzkge3KOfRCiprcEkZRV2BrdQMf-GrceOIqWkVXOPxE1yT43eo3PkfgITwVDU9vZbXd2mNZuTqcc/s640/diamond-bank.jpg)
YADDA AKE BUDE ACCOUNT NA DAIMOUD BANK
wadannan matakai guda 5 nakasa domin bude daimond bank account tacikin wayar ka bi wadannan matakan
daimont bank a nigeria (1.7trillion naira) (us$7.5 billion)
1. call number 0700 300 0000. mtn. kira 710# akan layinka / ki na mtn.
2.saika danna ok kayi reply da yes.
3.bayan kayi reply da yes zasu umarce ka /ki da asaka farkon suna first nane sai a sake yin ok. 4)daga
nan zasu umarceka /ki da asa karshen last nane idan ansa sai adanna ok. 5)daga nan zasuce kasa pin ko password guda hudu
4, to anan saikasa mai sauki wanda bazaka/ki mantaba idan kasa saika danan ok. To daga nan shinekenan zasu turo maka/ki da account
number shaidar cewa ka/kinada account dasu. Zaka/ki iya jan ragamar account din ta hanyar
maimaita kiran 710# akoda yaushe yaka/ki rika ganin yadda account dinka/ki ke tafiya awayar ka/ki da zarar ka/ki danna wadancen lambobi
ko ziyartar daimond bank mafi kusa da kai/ke ko 0700 300 0000 haza wassalam Ku kasan CE damu a www.hausanet.ml
YADDA ZAKA BUDE ACCOUNT NA GTBANK
GbBank ya kadda mar da yanayin
service domin jindadin 'yan Africa masu ajiya a bankin musammam dalibai, saboda upgrading din da yayi na bada damar bude Account dinsa akan Facebook. Da wannan sabon cigaba na GTbank,kai tsaye customers mai son bude account na Banking xai iya bude account ba da wani bata lokaci kuma ya sami account number tashi akan facebook,ba tare da ya xiyarci wani GTbank branch ba. GTBank Social Banking ya bada wannan damar
ne a farkon wannan shekarar ta bude account akan facebook, duba account balance,Money Transfers da
sayen Airtime duk akan Facebook.
Domin Budewa,Ka Biyo Wadannan Matakan Guda 6: 1. Ziyarci shafin GTBank na Facebook anan
http://www.facebook.com/gtbank
sannan xaka ga www.gtbank.com
saika shiga nan wurin 2.
Saika latsa wajen Open New Account 3. Zasu kai tsaye kan Application din xaiyi handles dinka akan yadda xaka bude Account din
4. Anan ne xaka xabi irin kalar account din da kakeso ka bude,sai ka cike tare da Email Address dinka sanna saika danna Continue. Ga Jerin Ire-Iren Account Din
*.SKS & STS
*.GTCrea8
*.GTSave
*.GTMax
*.eAccount
*.Savings Account
*.Current Account
Saika Xabi Wanda Kake So
5. Daga nan saika tsaya ka cike details dinka akan wadannan abubuwan
Bio Data| Personal Information|
Ways to Bank|
Next of Kin|
sai kayi Confirmation
6. Bayan ka cike form din, xa su nuna maka confirmation page tare da baka Transaction Code. Don karkarar da bude account din,ana bukatar ka
xiyarci GTBank branch din da yake kusa dakai a cikin sati biyu sannan sai kayi kayi submitting na wadannan bayanan acan. Most Recent PHCN Bill .Drivers License, National ID Card or Intl
Passport .2 Recent Passport Photographs. Shikenan Xasu Baka Account Number Daga Nan Ka Gama. Welcome to the world of Social banking