. October 2018 - hausanet hausanet





Wednesday, 31 October 2018

Garabasa yadda zaka siya datan mtn 6Gb Akan N50 harna tsawon sati daya


Kamfanin  Sadarwa Na MTN Sun Sake Damar Bada Data Masu Dinbin Yawa Akan Kudi Kalilan Batare Da Wani Shan Wuya Ko Wahala Ba,

Wane Data Da Wanne Ake Iya Samu???

Ana Samun 5GB + 2GB Akan Naira #500 Kacal.

Idan Na Siya Na Naira #50 Zan Iya Sake Siya Da SIM Din???

Eh Ana Iyawa ..

Ya Ake Siya??

Kawai ZaKa Siya Datar Social Media Na WeChat, Na Sati Guda Akan Naira #50..

Idan Zaka Iya Kawai Ka Danna *662# Idan Ya Bude Sai Ku Zabi 6, Idan Waton WeChat Kenan .. Sai Kuma Ku Zabi 2, Weekly Subscribtion, Sai Ku Shiga 1, Activate.. 

Shikenan Kana Kallama Activate Idan Suka Tura Maka SakO SaiKa Dannan *131*4# .. Anan Zakuga Datan Ka .... Sannan Kudanna *559# Nan Kuma Zakuga Extra Data ...

Note: Kusani Wannan Bonus Din Ba Kowane SIM Keyi Ba ..

Wani SIM Din Basu Bada Datar.. Idan Basu Baka Ba A Wani SaiKa Gwada A Wani


mu tausa yawa juna, ka so mai son ka. MECE CE SOYAYYA?



mu tausa yawa juna, ka so mai son ka.

MECE CE SOYAYYA?

Wannan tambaya an dad’e ana kaiwa da kawowa a kanta, masana da yawa sun tattauna domin ganin sun samar da ma’anarta domin a gane ta a kuma fahimce ta. Kamar haka:

Soyayya ita ce nuna ‘kauna daga 6angarori biyu na masu ‘kaunar juna (C.N.H.N.).

Muhammad Hashimu ya bayyana cewa: ‘Soyayya ita ce ni’ima mafi d’aukaka da Allah Ya ba wa bayinsa. Soyayya ita ce zuciyoyi biyu a dun’kule su cure, su game cikin zuciya d’aya. Haka kuma soyayya ita ce rai biyu cikin jiki d’aya. Soyayya ita ce mutum biyu cikin mutum d’aya. Abin da ake nufi a nan shi ne, idan mutum ya so wani tsananin soyayya sai ya zama cewa koda yaushe cikin tunaninsa yake, ba ya damuwa da kowa sai shi, ba ya son ji da ganin kowa sai shi, wato kenan sun zama mutum d’aya cikin jiki biyu.’

Duk da abubuwan da muka ambata hakan ba zai sanya mu ce mun bayyana ha’ki’kanin ma’anar soyayya ba. Domin ita soyayya ba za a iya siffanta yadda take ba. Sai mutum ya shige ta, sannan zai san ta.

KASHE-KASHEN SOYAYYA.

Soyayya ta kasu izuwa gida uku kamar haka:

1 Soyayya Don Sha’awa.
2 Soyayya Don Abin Duniya.
3 Soyayya Ta Ha’ki’ka Ko Gaskiya.

1-SOYAYYA DON SHA’AWA: A wani lokaci mace kan ga namiji ko kuma namiji ya ga mace, sai d’aya daga cikinsu ya ga wani abu a jikin d’ayan har ya ja hankalinsa ya ba shi sha’awa, ya ji yana son wannan mutum saboda wannan abu. To irin wannan ba soyayya bace sha’awa ce da zarar d’aya daga ciki ya biya bu’katar tashi sai a fara neman hanyar rabuwa da juna.

2-SOYAYYA DON ABUN DUNIYA: Irin wannan soyayya Ita ce wadda ake yi don kud’i, ko dan kyau ko dan wani ‘kyale-‘kyalen duniya. Ita ma irin wannan soyayya ba ta cika nisa ba, da zarar abun da ake yin soyayyar dan shi ya gushe, sai a fara shirye-shiryen nesanta da juna.

3-SOYAYYA TA HAK’IK’A KO GASKIYA: Irin wannan soyayya ita ce wadda ake amfani da hankali da tinani wajen kafa ta. Duk soyayyar da ba a gina ta a kan sha’awa ko wani abun duniya, ko wani mugun nufi ba, to wannan soyayya ta gaskiya ce. Kuma ita ce irin soyayyar da take d’orewa wadda ba ta yankewa har abada.



NAMIJIN GORO DA AMFANONINSA GA LAFIYAR DAN-ADAM



NAMIJIN GORO DA AMFANONINSA GA LAFIYAR DAN-ADAM

(1) YANA KASHE DAFIN MACIJI:
Namijin goro yana kashe dafin cizon maciji, idan maciji ya ciji mutum to a bashi namijin goro guda daya ya ci, insha'Allahu nan take zai kashe dafin cizon macijin.

(2) YANA KASHE MACIJI:
Ana shanya namijin goro ya bushe sai a daka, a barbada a wajen da ba a so macijin ya shiga, idan macijin ya ketara wannan garin namijin goron to nan take zai mutu.

(3) YANA KASHE GUBA:
Duk wanda ya sha wata guba da gan-gan ko bisa kuskure, a basu namijin goro kwara daya ya cinye, insha'Allah zai amayar da gubar da ya sha.

(4)YANA FITAR DA DUK WANI CUTA:
Ana yayyanka namijin goro a jika a rika sha, insha'Allah duk wata gubar da ke jikin mutum za ta fita.

(5)YANA KARA KARFI:
Ana cin namijin goro saboda da karin karfi ga masu iyalai 'yan mintuna Karin a je ga iyalan.

(6)YANA MAGANIN CIWON GABABUWA:
Cin Namijin goro na magance matsalar ciwon gabobi, kamar yawan gullewa da zugi, yana kuma rage kowane irin radadin azaba.

(7)YANA MAGANIN (STD)
Yawan cin namijin goro na kashe kwayoyin cutar da ake dauka wajen saduwa wato STD.

(8)YANA MAGANIN HUNHU:
Cin namijin goro goro na kara lafiyar hunhun dan-Adam.

(9)YANA GINA GARKUWAR JIKI:
Namijin goro na da kaso mai yawa na sinadarin 'antioxidant' Wanda ke da muhimmancin gaske wajen yakar kwayoyin cututtuka da kuma sake gina garkuwar jikin dan-Adam.

(10) YANA MAGANIN ZAZZABIN CIZON SAURO:
Namijin goro rigakafi ne daga kamuwa da zazzabin cizon sauro.

(11)YANA KARE IDANU DAGA MAKANTA:
Cin namijin goro na kare idamu daga makancewa.

(12)YANA KASHE GYAMBON-CIKI
Mai wannan larura idan yana cin namijin goro to! insha'Allah zai warke


Tuesday, 30 October 2018

Zinat Yar jarida kashi na biyu 2 daya Hausa novel




Tana kwanciya tahau karanta addu,ar kwanciya bacci Cikin minti biyar baccin yai awon gaba da ita Awa daya da kwanciyar baccinta ta
farka afirgice tana salati da addu.a Mafarki tayi me ban tsoro Tagantane ackn dokar daji tanata gudu kanta ba dan kwali kafarta ba takalmi ga wani plate C.D ahannunta Da alama akan CD din nam suke binta Domin data fada kan wani katon dutse
suka cimmata duka suka kai mata suna cewa ta basu plate din Da taki basune suka daureta da igiya
hannayenta abaya da kafarta sukaiwa daurin Suka dauki CD din suka tafi suka barta
adokar dajin nan Yayinda wata kura ta tunkarota a yunwace tayo kanta
zata cinyeta Adaidai lokacin da kurar ta bude baki xata cinyeta alokacin ta farka afurgice Gumine yaringa keto mata tahau sarcewa

Adai dai lokacin taji ankece da ruwan
sama tun hadarin daya hado da daddare ne ba,ai ruwan ba sai yanzun Ta tashi ahankali cikin sanyin jiki ta saki labulan windonta ta rufo windon saboda feshi dayake shigo
mata Har akai sallar asuba bata komaba Alokacin ruwan yatsagaita sai yayyafi Tayo alwala tadawo daki tayi sallarta ta nafita tukunna
ta bada farilla Ta dade tana yin addu,o,i Afarkon abinda yafara taba mata rai tun farkon fara aikinta da batafi shekara uku da farawa ba
Mafarkin yau yataba mata xuciya

yasata ackn tunani da wuya inba wani abune zai faru da itaba Dayawa takanyi mafarkin abu kuma sai taga yafarun Mafarkin yau yabata tsoro matuqa gaya Tayita addu.a akan Allah yai mata tsari yakawo mata
sauki ackn lamuranta ya tsareta da
tsarewarsa Karfe takwas harta karya tayo wanka ta shirya tayiwa
gwagwgonta sallama tafuce gun aiki.

Mallam yusuf nadabo shine mahaifin
zeenatu asalinsa dan Nijar ne Buxune farkon zuwansa garin kano
yafara aikin gadine agidan wani hamshakin me kudi Alh badamasi
A ckn unguwar Allah ya hadashi da
matar daya Aura sa,adatu wacce take tallan goro kullum agunta yake
siyawa Allah kuma yahada soyayyarsu Sa,adatu me halin kirki iyayanta talakawa ne sosai Watansu biyu dafara soyayya aka daura musu aure Gado kawai sukai mata da sif babu sauran kayan adon daki basuda hali Kayan gadon ma saida yabada sadaki da abinda suka tara shiyasa shika samu damar siyan kayan gadon da katifa A boys quaters yasami matsuguni Nan aka basu su zauna muddin rai

Shekararsu biyu atare suna zaman
Aure Allah yabasu haihuwa suka haifi namiji Haruna sunan dan Shekararsa daya da rabi ya rasu
rashin lfy yayi kyanda ce tai masa kamun kaxar kuku Saida sukai shekara biyar sannan Allah yabasa Zeenatu. yar baiwa Alokacin kuma Allah yasa mallam yusuf yasai gida na kasa ackn gari me dakuna biyu karami Shine musabbabin komawarsu gidansu Zeenatu nada shekara goma aduniya Allah yayiwa
mahaifinta rasuwa Akwai wani hari da yan fashi suka kawowa Alh
badamasi har ckn gida  yan fashin babuji ba gani sukaita
harbe harbe a ckn
gidan Sun kwashi kudade da sarkokin gwal gun matan Alhajin
Yayinda suka harbe Alhajin da
matarsa da take tare
dashi aranar Amaryarsa knn
uwar gidan uwar yaransa tana
sashenta takulle itada
yaranta k'anana dan babban d'anta
mudansir yana

kasar waje wani cikin " yan fashin sunxo futa
yakyallo baba buzu
aboye abayan dakinsa yana karkarwa aituni babu imani
aransa ya sakar masa bundiga aka
Ko shurawa baba buzu baiyiba yafadi kashirban jini nafuta akansa yamutu.
Tun rasuwar mahaifin zeenatu gwaggo sa,ade ta shiga
halin ha,ula,i na masifar talaucin
rayuwa Domin iyayanta sun rasu sai dangi kalilan dama ita
kadai suka haifa
Dataga bata da gata saina Allah bata zauna ba itanma
tahau neman nakanta
Itace yin wankau da surfau harda
wanke wanke agidan
masu hali Ahakan ta raini diyarta zeebatu tabata tarbiya me kyau
kana taringa fadi tashin yanda zata
tallafa mata wajen
ganin tayi karatun pri. Da sakandare
Ckn ikon Allah da tallafawarsa kuwa
ta kammalasu Itakanta zeenatun dake meson karatu ce bata zama raguwa aneman nakantaba
Tunda tasayo foam a legal na mass
com Shikenan ta baxama aikatau gidajen masu kudi
Gida biyu takewa aiki
Akwai gidan da take xuwa daga
takwas din safe tayi
musu wanke wanke da share share
saikuma ta tafi gidan da take yi musu abincin rana da wanke wanken
gidan yawa ne bata baro gidan sai uku data dawo kuma
zata wuce islamiyya Da Allah yasa aka kafe tagano sunanta
sai tahau shirin fara karatu Anbata admission kudin data tara da
wanda mahaifiyarta ta tara haka ta hade taje

banki ta biya dubu ashirin da uku
Dayake partime ce juma,a asabar
lahadi zata ringa
zuwa sch din Bata saki gidajen aikin nataba saidai
aranar makarantarta sun daga mata kafa sai raguwar albashi data samu tafara karatu da taimakon Allah har
sukaxo semester din karshe bataci karo da abinda zai
tsaidata karatunta
ba burinta yakusa cika nason xama

yar jarida bata taba samun carry over ko absent
ba Allah kuma yana rufa mata asiri da an bukaci kudi kona handout ne tana samu Abinda tafara cin karo dashi arayuwa shine nayanda
megidan datake aiki yakawo mata
farmaki nason yai
mata fyade Aranar tashiga tashin hankalin da bata taba shigaba
Da taimakon Allah da karfin da take
dashi ta ceci kanta
ta dau kwalba tai masa rotse ta gudu dake matarsa ta
tafi asibiti sassafe uwarta aka kwantar Tun daga ranar bata sake zuwa kowanne gidan aiki
cikiba Tofa tundagana komi yafara tsaya mata cak Abinda zasuci yafara gagararsu harsai in gwaggo ce
tasamo kalaci agidan aikinta
Da abu yai abu zeebatu kurar ruwa ta samo ta haya
tazama " yar garuwa karfi da yaji
Hijab take sakawa bata saka gyale
sassafe tadau kura taje gidan ruwa tayi lodi ta biya ta tafi
kaiwa kostamominta gidansu
Gidaje biyar take kaiwa ruwa subiyata Awnnnnn bari mu tsaya anan
Muje zuwa


ABIN FARIN CIKI GA AREWACIN NIGERIA



ABIN FARIN CIKI GA AREWACIN NIGERIA Daga Datti Assalifya Yau talata 30-10-2018 rundinar sojin Nigeriakarkashin jagorancin Mai girma shugaban sojoji Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai zata
kaddamar da jami'ar sojojin Nigeria (Nigerian Army University)

wanda za'a gina a karamar hukumar Biu jihar Borno Jama'a wannan jami'ah a kaf fadin nahiyarmu ta afirka babu irin ta, gwamnatin shugaba Buhari ta kawo mana wannan babban abin alheri wanda duk wani 'dan arewa sai ya mori albarkacinta Wadannan hotuna zanen ginin jami'ar ne da za'a
gina wanda a yau shugaban sojoji Janar Buratai zai jagoranci

kaddamar da aikin ginin jami'ar,
kuma ana sa rai cewa shi kanshi mai gayya mai aiki shugaban Nigeria Baba Buhari Maigaskiya zai halarci garin Biu gurin kaddamar da ginin
jami'ar Alherin Allah Ya kai ga shugaban Kasa Baba Buhari Alherin Allah Ya kai ga shugabon sojoji Janar Buratai. Hakika kun nuna mana kishi da kuka kawo mana
wannan babban abin alheri yankinmu arewa Muna godiya kwarai da gaske Allah Ya biyaku da
gidan Aljannah ka daure ka tura watsapp ko Facebook


Kalli zafafan sababbin hotunan rahama sadau dare da yan uwanta na jini

Kalli sababbin hotunan rahama sadau dare da yan uwanta na jini


Plss. Share watsapp

Monday, 29 October 2018

Zinat Yar jarida kashi na da 1 daya Hausa novel

PAGE 1 
Tana Zaune a dakinta ita kadai tanata
faman rubuci rubuce Dare ne sosai kusan biyu saura gari yayi tsit bakajin
komi sai rugugin hadari dayake
haduwa Zeenatu kenan jajirtacciyar "yar
jarida wacce takasance batada tsoro a ckn ranta arayuwarta bataki tayi qunar bakin wake ba inhar zata cimma burinta
Inta d 'anyi rubutu jim kadan saita
dakata tayi tsai da ranta ta kalli silin din dakinta kana taci gaba Ahanakali aka turo dakin aka shigo Ta dago kai da sauri takalli me shigowar Mahaifiyar tace gwagwgo Sa,a Yanxu ashe bakiyi bacci ba zeenatu har yanzun kinata faman wannan rubutce rubucen naki na wahala ayi mutum baxai hutawa ransa ba nifa
gaskiya nafara tsanar aikin nan maku zinatu domin bakya hutawa ko kadan kuma bakya kallon hatsarin dake ciki ina dalilin hakan. Zeenatu tayi murmushi tace da gwagwgon kwantar da han kalinki gwagwgo na yanzu xan ajiye
nakwanta dan allah kidaina damun kanki da Tsaurin da aikina kedashi Duk wani abu na hatsarin ciki da yardar Allah bazai kusanceni ba kiyita min addu,arki nasan Allah zai tsareni To hakane Allah yatsareki da tsarewarsa Amma nikam
yanda nakejin wasu "yan jaridun ke
shiga taskun rayuwa inajiye mk tsoro yar nan da zaki ajiye wannan aikin ki sami wani da zanfi farin ciki. Zeenatu tace
" oh kash gwaggo kenan yaushe zanyi
kasadar ajiye aikin dana samu awahalce haba ai yanda ma nake kaunar aikin jarida banga abinda zaisa na karaya kona fasa yinsaba ai duk tsanani yana
tareda sauki kin manta wahalhalun dana sha kafin nasameshi ? Kin manta irin gwagwarmayar rayuwar da nayi gwaggo
akan karatun aikin jarida ke kanki kinsha tausayan akan fafutukar dana ringayi wajen buga bugar ganin nakammala karatuna kema ai yau innace nadaina aikin jaridar nan saikiyi min fada ko kin
manta tun ina karamata nake sha,awar naga nakasance 

YAR JARIDA ne?
Gwagwgo taja ajiyar gwauran numfashi tace "to ya zanyi dake yar nan amma gaskiya ina ckn jin tsoron yanda kike kai dare kafin kishigo gida tunda kince wani
xubin bakya samun abin hawan dazai
shigo dakelungun nan namu gashi antaba biyoki kwanaki abaya kartai Allah yasa kika farga dasu Allah kuma yatsareki kk tsallake rijiya da baya Zeenatu tace " hhhhmmm wannan
abun ai ya zama shudadde kima daina tunashi ya wuce guna sau fatan Allah yatsare ni agaba. to Amin Amin dai, yanzu dai yakamata ki kwanta
haka Zeenatu ta ajiye biron dake hannunta tace " to gwagwgo na yanzu ma kuwa zankwanta da sassafe naci gaba don da wuri zan futa ma. Gwagwgon na futa ta kwanta akan
katifarta Zamuci ga kudan dakacemu
Daga www.hausanet.ml

Yadda Zaka Sai Datar MTN 335mb A Kan N100 Tareda 1gb akan N200 Da 4GB Akan N1000



Yadda Zaka Sai Data Mai Sauqin Gaske Domin Kuwa Zaka Iya Siyan 1gb akan N200 Tareda 4GB Akan N1000 Abuna Farko Da Zaka Farayi Shine Kayi Addu, ar Allah Yasa Layin Ka Yana Cikin Wadanda Zasuyi Domin Ko Ba Kowani Layi Ne Yakeyi Ba Sai Ka Dial *131*65# Zaka Gansu
Dana N100 subaka 335mb

valid 3days
1gb N200
valid 1week
4gb N1000 valid 1month
Amma Ka Tabbata Ka Gwada Codes Din Kafin Kasa Kudi Domin Na Fada Muku Ba Kowani Layi Yakeyi Ba
Idan Ka Gwada Sunce Maka Insufficient Balance To Kayin Ka Zaiyi Idan Kuma Sukace

You Are Not Eligible For This Offer

Toka Haqura Layin Bazaiba
Amma Idan

Insufficient Balance

Ne Zaiyi Saika Zabi
Wanda Zaka Iya A Cikin
Deal Din Fatan Sa ,a



Bonanza zaka iya siyan data 4.5Gb Akan N500 harna tsawon sati daya A layin 9mobile


yadda tsarin yake Kowane sabon layi na 9mobile is egilible (1) - Kusiya sabon layin 9mobile Kumasa register
(2) - Saikuyi migration zuwa plan
dinsu na More Click ta hanyar Amfani da wannna code din *200#
Reply by 4
Reply by 2
Reply by 1

Shikenan zakuga sunce kun samu
nasarar ko mawa tsarin More Qlick
(3) - Saiku kuyi dialling na wannan
Activation code din *229*10*16#
Saiku jira na wadansu saconds zasu
dawo muku da sako kamar haka,

DEAR CUSTOMER, YOUR REQUEST
WAS NOT SUCCESSFUL DUE TO
INSUFFICIENT BALANCE.
PLEASE RECARGE AND TRY AGAIN

T o idan kuka Samu sakon yazo kamar haka saikuyi recharging layinku da katin N500 Saiku sake saka wanann code din *229*10*16#
Daganan zakuga sun turo muku sakon successful kamar haka, kuduba photon dake kasa  Amma idan basu muku reply da kowane message ba to wannan layin
bazaiyiba. Domin duba balance na wanan data saiku dialling na *228#


Saturday, 27 October 2018

Wata matar aure: Sa'adatu Musa a jihar Nasarawa ta kai karar mijinta kotu



Ita dai Matar ta yi ikirarin cewar mijin yana kwaracewa shimfidar ta har ta kai ga sau daya ya ke kusantar ta cikin watanni hudu Sa'adatu ta roki kotu ta raba aurensu da mijinta, Dembe domin ta ce ba za ta iya zama da mijin da         ba zai iya biya mata bukatunta na kwanciyar aure
ba Wata matan aure mai suna

Sa'adatu Musa ta.     shigar da kara Kotun Mararaba da ke       Jihar Nasarawa inda ta bukaci a raba
aurenta da mijinta, Dembe saboda kaurace wa shimfidar ta da ya ke yi. Sa'adatu ta yi korafin cewa mijinta baya bata hakkinta na kwanciyar aure inda ta ce sau daya kawai ya kwanta da ita cikin watanni hudu
Ta ce saboda irin wannan halin na ko
in kula da mijinta ke nuna wa game da hakkinta na aure, kwata-kwata ba ta samun gamsuwa da natsuwa cikin auren. Sa'adata ta fadawa kotu cewar da auri Dembe ne a shekarar 2015 amma har zuwa yau ba su
samu bai basu haihuwa ba ta roki kotu da raba aurensu inda ta kara da
cewar babu wani sauran soyaya
tsakaninsu. Ta ce babu yadda za su cigaba da zaman aure tare tunda baya iya biya mata hakkinta na
kwanciyar aure Sai dai mijinta Dembe ya musanta dukkan wannan zargin ta da ke masa. Alkalin kotun, Mr Ibrahim Shekarau ya dage cigaba da sauraron karar zuwa ranar 29 ga watan Oktoba domin bawa ma'auratan damar yin sulhu


GA TARIHIN (EL CLÀSICO) REAL MADRID VS BARCELONA KU BIYUNI DOMIN JIN YADDA TARIHIN ZAI KAYA



GA TARIHIN (EL CLÀSICO)
REAL MADRID VS BARCELONA KU BIYUNI
DOMIN JIN YADDA TARIHIN ZAI KAYA

El Clásico lakabi ne da ake yiwa wani
shahararren wasa a bangaren kwallon kafa, wannan wasa shine wasan da yafi kowanne wasa daukar hankalin masu sha'awar kwallon kafa a duniyar

Wannan wasa shine tsakanin shahararriyar kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid CF data fito
daga Madrid babban birnin kasar Spain. Da kuma babbar kungiyar FC Barcelona data fito daga Barcelona babban birnin Catalonia dake kasar Spain.

Wadannan kungiyoyi guda biyu sune suka fi kowace kungiya samun nasarori a bangaren kwallon kafa a kasar Spain baki daya.

El Clasico shine wasa mafi daukar hakalin mutane a duniya, domin mutane sama da 100 milliyan suna ganin shi daga kasashen daban- daban a fadin duniya, ciki har da kasarmu Nigeria.

El Clásico ya samo asalin sunansa ne a lokacin da Real Madrid ta samu gagarumar nasara akan Barcelona a wasan kusa da karshe na gasar
Spanish Cup.(11-1) a shekarar 1943.

Real Madrid da Barcelona sune suka fi kowace kungiya magoya baya a kasar Spain.

Real Madrid tana da kaso 32.8%. Sannan
Barcelona na da kaso 25.7%. Sai ta ukun su Valencia da kaso 5.3% Sai ta hudu Atlético Madrid da kaso 5. 3% Game da kidayar da akayi a Shekarun baya.

ADAWAR BARCELONA DA REAL MADRID

Tsananin gaba Ta Kara Kamari tsakanin
Barcelona da Real Madrid, tun bayan hijirar da Figo ya yi zuwa Madrid.

Sai kuma ya kasance takun wasan Barcelona ya sha bamban da na sauran kungiyoyin kwallo na duniya, inda su, su ka fi bayar da karfi wajen kwarewa kan iya ba-ni-in-ba-ka ta kurkusa. Yayin
da su kuma Madrid, gogaggu ne wajen iya zari- ruga da kuma cilla wa dan wasa kwallo ya tare a duk iyar nisan sa, sai kuma maida hari kan abokan adawa da hanzari, wato counter attack.

Kwarewar takun wasan kungiyoyin biyu ya sa masana kwallo, masu sharhi da manyan ‘yan jaridu na duniya su ka sa wa kowace haduwa za su yi, sunan wasan El-clasico, watau, wasan
gwanaye ko taurarin da duniya ke ji da su.

An sha yin kare-jini, biri-jini a baya, idan
kungiyoyin biyu sun hadu.

Tsakanin Real Madrid da Barcelona an hadu sau 176 a gasar La-liga.

Real Madrid ta samu nasara sau 72. Sannan Barcelona ta samu nasara sau 70, Sunyi kunnen doki sau 35 a tsakaninsu.

{{{A gasar Zaka rukarun turai Champion league Kuma An Hadu Sau 8}}}

Real Madrid ta samu nasara sau 3
Sannan Barcelona ta samu nasara 2
, Sunyi kunnen doki sau3 atsakaninsu.


{{{Copa del Rey An Buga Wasa 34}{}

Real Madrid Ta Samu NasaraSau 12
Barcelona Ta Samu Nasara Sau 15
Sunyi kunnen doki sau 7 atsakaninsother competitions*An Hadu Sau 20 ,

Real Madrid Ta Samu NasaraSau ,8
Barcelona Ta Samu Nasara Sau 6
Sunyi kunnen doki sau 6

Tsakanin Real Madrid da Barcelona Aduk Haduwa an hadu sau 238

Real Madrid ta samu nasara sau 95
Barcelona Ta Samu Nasara Sau 93
Sunyi kunnen doki sau 50*

Yan wasan da suka fi cin kwallaye a El Clásico sune

Rank Player Club Goal

1 Lionel Messi Barcelona 26
2 Alfredo Di Stefano Real Madrid 18
3 Cristiano Ronaldo Real Madrid 18
4 Raul Real Madrid 15
5 Cesar Rodriguez Barcelona 14
6 Francisco Gento Real Madrid 14
7 Ferenc Puskas Real Madrid 14
8 Santillana Real Madrid 12
9 Hugo Sanchez Real Madrid 10
10 Juanito Real Madrid 10
11 Josep Samitier Barcelona/ Real Madrid 10
12 Karim Benzema Real Madrid 9

El Clásico wasan daya wuce a Santiago Bernabeu, Real Madrid 2 - 2 Barcelona, Ranar 24/10/2018 El Clásico wasan da za'ayi na Gobe a Camp Nou Barcelona - Real Madrid. Time Karfe 4:15pm Ranar Lahadi 28 october 2018

GA TARIHIN YADDA SÅKÃMÅKÕÑ YA KASANCE YI SHĀRHÏ KO GYARA
KO KARIN BAYANI 


Friday, 26 October 2018

LABARAN WASANNIN KWALLON KAFA NA DUNIYA TAREDA JUMA'A 26-11-2018

Europa League
AEK Larnaca 1 - 1 Ludogorets Razgrad
FC Zuerich 3 - 2 Bayer Leverkusen

RasenBallsport Leipzig 2 - 0 Celtic
Salzburg 3 - 0 Rosenborg

FC Koebenhavn 0 - 1 Slavia Prague Zenit St.
Petersburg 2 - 1 Bordeaux

Anderlecht 2 - 2 Fenerbahce
Spartak Trnava 1 - 2 Dinamo Zagreb

Qarabag FK 0 - 1 Vorskla
Sporting CP 0 - 1 Arsenal

Milan 1 - 2 Real Betis
F91 Dudelange 0 - 2 Olympiacos

Rangers 0 - 0 Spartak Moscow
Villarreal 5 - 0 Rapid Wien
*
*
Eintracht Frankfurt 2 - 0 Apollon
Marseille 1 - 3 Lazio
*
*
Besiktas 2 - 4 Genk
Sarpsborg 08 1 - 1 Malmoe FF
*
*
Sevilla 6 - 0 Akhisarspor
Standard Liege 2 - 1 FC Krasnodar

Jablonec 1 - 1 FC Astana
Rennes 1 - 2 Dynamo Kyiv

Chelsea 3 - 1 BATE Borisov
Thessaloniki FC 0 - 2 Vidi FC

Duk Da Ba Messi Da Ronaldo Wasan “Clasico”
Zai Kayatar

Wasan da yafi kowanne girma da daukar hankali
a gasar La Liga shine wasa tsakanin kungiyar
Barcelona da Real Madrid, a shekarun baya ‘yan
wasan kungiyoyin biyu sun zama fuskar wasan
na Clasico a duniya, inda kowanne daga cikinsu
yake nuna irin tashi bajintar.

A wannan shekarar wasan zai dauki sabon salo,
saboda babu Ronaldo na kungiyar Real Madrid,
sannan babu Messi na kungiyar Barcelona,
Ronaldo ya bar Madrid zuwa Juventus ta kasar
Italiya, shi kuma Messi ya samu rauni inda zai yi
jinya ta kimanin makonni uku zuwa hudu.

Duk da haka, manazarta sun ganin wasan zai
kayatar kamar yadda aka saba, saboda ‘yan
wasan kungiyoyin biyu zasu nuna bajintar su
yadda ya dace, ko da babu zakarun guda biyu,
sannan suma magoya bayan kungiyoyin biyu a
shirye suke su nuna wa duniya yadda
kungiyoyinsu biyu zasu kaya, musamman a
shafukkan sada zumunta.

Dukka kungiyoyin biyu suna fuskantar kalubale a
wannan kakar wasan ta 2018 zuwa 2019, sannan
dadin dadawa, rashin zakarun ‘yan wasan
kungiyar biyu zai iya baiwa wasan fata fuska ta
daban, wato sabanin wacce aka saba sanin
wasan na ‘Clasico’ da shi.

Masu kungiyar kwallon kafa ta Manchester sun
gargadi kociyan kungiyar bisa halayensa marasa
kyau dayake nunawa a cikin fili.

Hukumar kula da kwallon kafa ta kasar Ingila FA
dai tana tuhumar Mourinho ne dai laifin karya
doke bayan da kungiyarsa tasamu nasara akan
kungiyar kwallon kafa ta Newcastle daci 3-2 a
farkon wanna watan.
*
*
*
*
*
Har ila yau Mourinho yana cikin hatsaniyar da
akayi a filin wasa na Stamford Bridge a wasan da
kingiyar ta buga 2-2 da kungiyar kwallon kafa ta
Chelsea a satin daya gabata bayan da Chelsea ta
farke kwallonta ta biyu.
*
*
*
*
*
Tuni dai rahotanni suka bayyana cewa iyalan
Glazer sun bayyana rashin jin dadinsu bisa
halayen Mourinho dayake nunawa wanda yake
ragewa kungiyar daraja a idon duniya kuma suka
gargadeshi da rage faruwar hakan anan gaba.
*
*
*
*
*
Har ila yau masu kungiyar kungiyar sun gargadi
Mourinho akan kada yaci gaba da cacar baki da
tsohon dan wasan kungiyar, Paul Scholes wanda
yake yawan sukar Mourinho da salon yadda
kungiyar take buga wasa.
*
*
*
*
*
*
A cewar masu kungiyar, cece kuce da manyan
kuma tsofaffin ‘yan wasan kungiyar irinsu Paul
Scholes zai iya jawowa kan magoya bayan
kungiyar ya rabu saboda har yanzu sunada
magoya baya a kungiyar

Muhammad Salah Ya Kafa Tarihi A Liverpool *
*
*
*
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta
Liverpool Muhammad Salah ya karya tarihin zura
kwallo 50 a raga a kungiyar bayan ya zura
kwallaye biyu a wasan da kungiyar ta buga na
gasar zakarun turai.
*
*
*
*
Duk da rashin fara kokari a farkon kakar
wasannin ta bana, dan wasan gaba na kungiyar
kwallon kafa ta Liverpool Mohammed Salah
yanzu haka za’a iya cewa ya gano bakin zaren.
*
*
*
*
Salah dai ya gamu da matsalar rashin kokari a
kakar wasannin bana ,wanda har wasu na cewa
tabbas ba zai iya abin da yayi a bara ba na cin
kwallaye masu yawan gaske shi kadai.
*
*
*
*
Amma sai dai duba da yadda ya zura kwallo
guda a wasan su da ya gabata na gasar Firimiya
da kuma la’akari da kwallaye biyun da ya zura a
ranar Laraba a gasar zakarun nahiyar Turai, ana
iya cewa ya gano sirrin saboda haka za’a cigaba
da suya daga nan har zuwa tsakiyar kakar
wasanni ta bana don a tabbar zai sake cimma
irin nasarar da yayi bara.
*
*
*
*
“Na yi farin ciki da wannan mataki na zura
kwallaye dana taka a kungiyar mai girma kamar
Liverpool kuma ina fatan zan dora daga inda na
tsaya domin ganin mun samu abinda mukeso a
wannan kakar.
*
*
*
*
A kakar wasansa ta farko dai Salah ya zura
kwallaye 44 cikin wasanni 56 sai dai a wannan
kakar kawo yanzu ya zura kwallaye shida ne
cikin wasanni 13 daya bugawa kungiyar

MUNA CIKIN MAWUYACIN HALI MARAR KYAU
AMMA ZA MUYI IYA IYAWARMU DOMIN KARE
MARTABAR
MADRID INJI CASEMIRO*
*
*
*
*
*
Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa ta Real
Madrid, Casemiro, ya bayyana cewa kungiyar
tana cikin wani hali mara kyau duk da cewa sun
samu nasara a wasan da suka buga a gasar cin
kofin zakarun turai daci 2-1 akan kungiyar
Biktoria Plzen.
*
*
*
*
Kungiyar wadda itace take rike da kambun gasar
dai ta buga wasanni shida a baya inda bata samu
nasara a wasanni hudu ba halin dayasa kungiyar
cikin rudani sakamakon rashin samun nasarori.
*
*
*
*
A wasa na gaba da kungiyar zata buga shine
wasan da zata kai ziyara gidan kungiyar kwallon
kafa ta Barcelona, wasan da za’a fafata shi a
ranar Lahadi kuma ana ganin idan har kungiyar
tayi rashin nasara kociyan kungiyar zai iya rasa
aikinsa.
*
*
*
*
“Magana ta gaskiya bama cikin yanayi mai kyau,
yakamata mu gayawa kanmu gaskiya amma
kuma dole sai mun girmama ‘yan wasan
kungiyarmu da mai koyarwa sannan kuma mu
sake dagewa” in ji Casemiro Yaci gaba da cewa
a kwallon kafa komai yana iya faruwa rashin
nasara ko kuma nasara kawai dai abinda
yakamata suyi shine su yarda da kansu kuma su
yarda komai zai iya yiwuwa a wasa.
*
*
*
*
Real Madrid dai a yanzu maki hudu ne tsakaninta
da Barcelona wadda take a mataki na daya kafin
buga wasan hamayyar na sati mai zuwa kuma
kungiyar zatayi iya yenta domin ganin tabawa
Barcelona mamaki har gida
*
*
*

Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa
ta Kano Pillars, Ibrahim Musa ya bayyana cewa
‘yan wasan kungiyar sun koyi darasi daga abinda
yafaru a wasan kungiyar na karshe da kungiyar
kwallon kafa ta Enugu Rangers a ranar Laraba
*
*
*
*
Kungiyar kwallon kafan ta Rangers ta zamo
zakara ne bayan da aka tashi wasa 3 da 3 inda
Kano Pillars ne suka fara jefa kwallayensu guda
uku kafin atafi hutun rabin lokaci ta hannun ‘yan
wasa Rabiu Ali Pele da Ibrahim Alhasan da
Nwagua Inda daga bisani Enugu Rangers ta farke
wadanan kwallaye bayan andawo daga hutun
rabin lokaci.
*
*
*
*
A bugun daga kai sai mai tsaron gida ne Rangers
din ta sami nasara daci 4 da 2 kuma wannan
shine karo na 6 da kungiyar kwallon kafan ta
Enugu Rangers ta lashe wannan gasa bayan da
kungiyar ta lashe a shekarun 1974 da 1975 da
1976 da 1981 da 1983 da kuma 2018 dinnan da
muke ciki.
*
*
*
*
A yanzu haka ta tabbata kungiyar kwallon kafa
ta Enugu Rangers ce zata wakilci Najeriya a
gasar Confederation cup ta nahiyar Afrika da
za’a fafata ta gaba
*
*
*
*
“Tabbas munyi abin kunya tabbas saboda munyi
sake kuma abinda bai kamata ba kenan amma
kuma munyi koyi darasi daga wasan kuma nan
gaba dole sai mun kiyaye da irin wannan
sakacin” in ji kociyan kungiyar ta Kano Pillar
*
*
*
*
Kano Pillars dai bata taba lashe gasar cin kofin
kalubale ta Aito Cup ba a tarihi kuma wannan ne
karo na farko da kungiyar tasamu nasarar zuwa
wasan karshen

‘Manchester United Ba Za Su Iya Cin Komai Ba’
A Wannan Kaka Inji Tsohon
Dan wasanta Phil Nebille
*
*
*
Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta
Manchester United, Phil Nebille ya bayyana cewa
kungiyar kwallon kafa ta Manchester United
bazata iya cin kowanne kofi ba a wannan kakar
duba da irin kwallon da kungiyar take bugawa.
*
*
*
*
Tsohon dan wasan yace yakamata kungiyar ta
manta da maganar lashe kowacce irin gasa ta
mayar da hankali akan neman tikitin zuwa gasar
hakan yana nufin ta koma neman zama cikin ‘yan
hudun faro na gasar.
*
*
*
*
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United dai
tasha kashi a hannun kungiyar kwallon kafa ta
Jubentus hakan ya nuna cewa har yanzu
kungiyar bata kama kafar manyan kungiyoyi ba a
duniya.
*
*
*
*
“Yakamata su fara mantawa da lashe gasar cin
kofin zakarun turai ko gasar firimiya domin
karfinsu bai kaiba kawo yanzu indai kungiyar
Jubentus zataso tayi musu irin wannan dukan a
gida’ in ji Phil Nebille
*
*
*
*
Ya ci gaba da cewa “Yanzu abinda yakamata
Mourinho da ‘yan wasan kungiyar suyi shine su
dage wajen ganin sun kammala gasar firimiya a
matsayi na uku ko na hudu shine kawai abinda
zasu iya su fita kunya”
*
*
*
*
*
Manchester United dai zata buga wasa na gaba
da kungiyar kwallon kafa ta Eberton a gasar
firimiya a ranar Asabar kuma bayan ta buga 2-2
da kungiyar kwallon kafa ta Chelsea a satin daya
gabata.

ZAMU SHA WAHALA A WASANNMU DA REALMADRID INJI COACH DIN BARCELONA BALBERDE*
*
*
*
*
Mai koyar da kungiyar kwallon kafa ta Barcelona,
Enestor Balberde, ya bayyana cewa tabbas akwai
wasa mai wahala a gabansu a wannan satin
yayinda suke shirin karbar bakuncin kungiyar
kwallon kafa ta Real Madrid a ranar Lahadi.
*
*
*
*
Barcelona dai tasamu nasara akan kungiyar
kwallon kafa ta Inter Millan daci 2-0 a gasar
zakarun turai yayinda itama kungiyar kwallon
kafa ta Real Madrid ta samu nasara akan
kungiyar Biktoria Plzen kafin karawar tasu a filin
wasa na Nou Camp.
*
*
*
*
Sai dai mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon
kafa ta Real Madrid aikinsa yana cikin hatsari
bayan da kungiyar ba ta samun nasara a
hannunsa matakin dayasa ake ganin idan sukayi
rashin nasara a hannun Barcelona zai iya rasa
aikinsa.
*
*
*
*
“Real Madrid zasufi Inter Millan hatsari a
gabanmu domin zasu fito kwansu da
kwarkwatarsu domin gani sun samu nasara
batare da la’akari da halin da suke ciki ban a
rashin samun nasara”
*
*
*
*
in ji kociyan na Barcelona Ya ci gaba da cewa
“Mun nuna cewa zamu iya buga wasa babu
Messi duk da cewa babban dan wasane a
wajenmu amma mutane sun zuba ido suna jiran
suga yadda zamuyi da Inter Millan yanzu kuma
zasu jira wasanmu da Real Madrid”
*
*
*
*
Messi dai bazai buga wasan ba bayan yaji ciwo a
satin daya gabata a wasan da kungiyar tasamu
nasara akan kungiyar kwallon kafa ta Sebilla daci
4-2 a satin daya gabata sai dai dan wasa Rafinha
yam aye gurbinsa kuma har ya zura kwallo a
ragar Inter Millan din
*
*
*

RÊÅL MADRID TA FARA ZAWARCIN ANTONIO
CONTE GADANGADAN DOMIN JIRA TAKE TAGA
KUSKURE KADAN TA SALLAMI KOCIYANTA *
*
*
*
*
Rahotanni daga kasar Sipaniya sun bayyana cewa
kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta fara
tattaunawa da tsohon kociyan kungiyar kwallon
kafa ta Chelsea, Antonio Conte, domin ya maye
gurbin kociyan kungiyar Julian Lopetegui.
*
*
*
*
Tun bayan daya fara koyar da ‘yan wasan
kungiyar dai kungiyar tafara buga wasanni batare
da samun nasara ba yayinda kungiyar tafara
shan kashi a hannun kungiyar kwallon kafa ta
Atletico Madrid daci 4-2 a gasar cin kofin Super
Cup.
*
*
*
*
Kawo yanzu dai kungiyar ta buga wasanni shida
inda bata samu nasara a cikin guda hudu ba
hakan yasa aka fara rade radin cewa kungiyar
zata iya korar kociyan dan asalin kasar Sipaniya.
*
*
*
*Ana tunanin idan kungiyar kwallon kafa ta Real
Madrid tayi rashin nasara a hannun abokiyar
hamayyarta ta Barcelona a wasan da zasu fafata
a ranar Lahadi abune mai wahala kungiyar taci
gaba da zama da mai koyarwar.

Tuni dai aka bayyana cewa shugaban gudanarwar
kungiyar, Florentino Perez, ya tattauna da
wakilan mai koyarwa Antonio Conte domin ganin
sun shirya idan har ta tabbata kungiyar zata
dauki sabon kociya.

Kawo yanzu dai Conte yana rikici da kungiyar
kwallon kafa ta Chelsea bayan da kungiyar ta
koreshi kuma bata biyashi wasu daga cikin
hakkokinsa ba inda a kwanakin baya aka bayyana
cewa tsohin kociyan Jubentus din zai kai
kungiyar Kotu

Nasiha itace kashin-bayan addini, domin addinin
gaba dayan shi nasiha ne, kuma nasiha tana
kasancewa ne ga Allah, da manzonsa, da
shuwagabannin musulmi, da gama-garinsu.
Dukkan sanda mutum yayi nasiha game da
wadannan abubuwa, ta addini ya cika, kuma duk
wanda yayi sakaci wajaen nasiha ga wani cikin
wadannan abubuwa, to haqiqa addininsa ya samu
tawaya gwargwadon sakacinsa.
Don haka wajibi ne musulmi ya lura da amana
wajen nasihar da ze gabatar, da bayanin gaskiya
ba tare da yin kara ba ga kowaye, domin shi
yana cikin kariyar Allah.
Ya Allah Kasa Mu Dace Sannan Allah Ya Karbi
ibadun Mu Badan Halin Mu Ba
INA YUWA KUWA BARKA DA JUMA'AT
KAREEEEE

Thursday, 25 October 2018

LABARAN WASANNIN KWALLON KAFA NA DUNIYA TAREDA AL-HAMIS 25-10-2018

LABARAN WASANNIN
KWALLON KAFA NA DUNIYA
TAREDA

AL-HAMIS 25-10-2018
SAKAMAKOM WASANNIN DA AKA BUGA JIYA LARABA 24-10-2018 AGASAR UEFA CHAMPION LEAGUE

Liverpool - Red Star
Barcelona - Inter
PSG - Napoli
Dortmund - Atletico
PSV - Tottenham
Brugges - Monaco
Lokomotiv Moscow - Porto
Galatasaray - Schalke

YADDA GASAR KOFIN KALUBALE (CCCUP) NA
NAHIYAR AFRICA

Jiya Kungiyar kwallon kafata raja Casablanca takarbi bakon ci Kungiyar kwallon kafata Enyimba

Raja Casablanca tasa nasarar doke Enyimba daci 2-1 bayan samun nasara da Kungiyar datiyi a nan
gida Nigeria daci 1-0

Bayan cire Enyimba da Raja Casablanca tayi ahalin yanzu Kungiyar kwallon kafata Raja
Casablanca zata karada A.S Vita Club awasan karshe wato (final)

AJIYA AKA BUGA WASAN KARSHE AGASAR AITEO CUP

Jiya an buga wasan karshe agasar Aiteo cup Inda aka kai ruwa rana akatashi 3-3 Kungiyar kwallon kafata kano pillars itace tafara samun nasarar jefa kwallaye uku tahannun Rabiu Ali Pele 5, Alhassan Ibrahim 20, Nyima Nwagua 48, kafin Kungiyar kwallon kafata Enugu rangers ta warware kwallaye ta hannun Kelvin Itoya 77, Chidera Ezeh 82, Ajani Ibrahim 90+8' minutes

Bayan antashi wasa 3-3 akatafi penalty inda Kungiyar kwallon kafata Enugu rangers 4-2 Kano pillars
Inataya Enugu Rangers murnar lashe wannan kofin maidaraja tabiyu Anajeria Kafin wannan wasan ga kadan daga cikin tarihin haduwar wadannan kungiyoyin

25/2/, Rangers - Pillars 1 : 1
16/7/17 Pillars - Rangers 2 : 0
23/4/17 Rangers - Pillars 3 : 1
08/6/16 Rangers - Pillars 1 : 0
21/2/16 Pillars - Rangers 2 : 1
28/10/15 Pillars - Rangers 2 : 1
01/07/15 Rangers - Pillars 2 : 1

JERIN JADAWALIN WASUSSUKAN DAZA ABUGA.AGASAR EUROPA LEAGUE

Sporting CP vs Arsenal - Oct 25, 05:55 PM
WAT FC Spartak Trnava vs Dinamo Zagreb - Oct
25, 05:55 PM WAT
AC Milan vs Real Betis - Oct 25, 05:55 PM
WAT
AEK Larnaca vs Ludogorets Razgrad - Oct 25,
05:55 PM WAT

RAHOTANNIN KUNGIYOYIN KWALLON KAFA

Anasaran dan wasa eden hazard bazai buga.wasan da Chelsea zata karada Bate Borisov agasar Europa league ba Akaro nafarko jiya Memphis Depay yasamu damar zura kwallo agasar champion league

Rabon da dan wasan yazura kwallo agasar champion league tun Yana Manchester united Sanda Manchester united tayi rashin nasara da daci 2-1 ahannun PSV
Arana irin tajiyace 24-10-2018 Kungiyar kwallon kafata Manchester united takawo karshen unbeaten din da Kungiyar kwallon kafata Arsenal
take Arsenal tajera wasanni 49 a 2004 ba tareda ansamu nasara akantaba Manchester united itace Kungiyar data kawo karshen unbeaten din Kungiyar Arsenal Inda
Manchester united din ta lallasa Arsenal din daci 2-0 tahannun
Ruud Van Nistelrooy.Wayne Rooney Jiye Fitaccen dan wasan Manchester united ranar haihuwarsa tazagayo

Rooney Wanda yakafa tarin dababu Wanda yataba kafashi a tarihin Kungiyar ta Manchester united inda yajefa kwallaye 253 kuma yayi
nasarar lashe kofuna 16 Marcos Alonso yakara kwantaraginsa da Kungiyar kwallon kafata Chelsea
M.Alonso yakara tsawaita zamansa harzuwa 2023 Fitaccen danwasan Arsenal da Manchester united Robin van Persie Wanda ahalin yanzu yake
a Kungiyar kwallon kafata feyenoord
Robin Van Persie yabayyana cewa akarshen. wannan season din zai jingine takalmansa Van persie dan asalin kasar Netherlands mai
shekaru 35 nahaihuwa aduniya
Ankusa cimma matsaya tsakanin Real Madrid da kuma Chelsea akan sallamarwa da Real Madrid tsohon coach din Chelsea wato Antonio Conte Inda Kungiyar kwallon kafata Real Madrid zata biya £9.5M domin daukar tsohon mai horas da Chelsea wato Conte

Fitaccen danwasan gaba NA kasar Argentina d Kungiyar inter Milan Mauro Icardi maishekaru 25
nahaihuwa aduniya yabayya cewa shifa bashida niyyar barin Kungiyar sa inter Milan ahalin yanzu Inda aketa dangantashi da kamawa real Madrid Kungiyar kwallon kafata Chelsea ta shirya daukar daya daga cikin yan wasan nan Krzysztof Piatek mai shekaru 23 dan asalin kasar
Poland kokuma Mauro Icardi me shekaru 25 dan asalin kasar Argentina Awatan January
Tsohon dan wasan tsakiyar kasar Germany Lothar Matthaus yabayya cewa dan wasan gaban.kasar England da kuma Kungiyar kwallon kafata Tottenham Harry Kane maishekaru 25 ka'iya.komawa Kungiyar Real Madrid anan gaba
Kungiyar kwallon kafata Chelsea tashirya tsawaita zaman dan wasanbayanta Antonio Rudiger mai shekara 25 dan asalin kasar
Germany Inda dan wasan zairinka daukar zunzurutun kudi had £100,00 duk mako Kungiyar kwallon kafata

Wolverhampton tashirya daukar dan wasan gaban las palmas Rafa Mir
mai shekaru 21 Jaridar (Goal) bayyana cewa dan wasan Chelsea
dan asalin kasar Nigeria Victor Moses mai shekaru 27, yashirya barin Kungiyar kwallon kafata Chelsea Moses yarasa gurbinsa tunzuwan sabon mai horaswa Maurizio Sarri daga www.hausanet.ml

Wednesday, 24 October 2018

AUREN SIRRI AYSHA  A BAGUDO


 
    AUREN SIRRI
     

AYSHA  A BAGUDO
Dedicated to
Hauwa A usaman
         Jiddar

Kainuwa writers association

Page 104

Jin furuncin zeenat dake shiga cikin kunneta yasa tasoma yin Kasa kasa daga  jikin deeni kadan ya rage bata zame ba yayi sautin tarota Amman ki yarda ta tsaya bisa kafafunta dole tasa,shima ya bita yana sake rungumeta ajikinshi
yaranta gabadaya suka sake yowa kanta suka kamkameta suna kuka .
ummi najin abinda zeenat ke faman fada tana kuruwa da zunduma ihu..... gabanta ya yanke yayi wani irin mummunar faduwa ta karasa fitowa waje da saurin maseefa.wanda har hankalin jama'ar dake cikin estate din yafara yowa kansu dan wasu daga cikinsu MA har Sun fara lekowa ta balcony suna kallonsu.
Idanun ummi suka sauka akan deeni dake durkushe rungume da nablah ajikinshi ....
kallo daya zaka masa Kasan hankalinsa a matukar tashe yake .
Sanann km take zaka gane yana cikin tsaka ME wuya.
ahankali ya dago rikitattun idanunshi ya zubawa ummi yana kallon da mamaki A saman fuskarshi .
suka hada ido da ummi wace yanayinTa kawai mutun zai kalla ya gane irin kallar tashin hankalin datake ciki.
Kallonta yacigaba dayi yana zafi cikin zuciyatsa da gangar jikinsa Wato Tana kallon zeenat ke shirin Yi masa aika aika agida batare data ta tsawarta mata ba ....
ya runtse rikitattun idanunshi yana me jin tsantsar takaicin abinda umminsa kema masa ahalin yanzu..
dakewa kawai ummi tayi tamkar bataji duk abinda ke faruwa ba tare da Nemo jarumta ta sanyawa jikinta ta dauke idanunta akan deeni kana muryarta na shaking tace zee..zeenat lafiya meke faruwa ne?

A haukace  muryar zeenat na rawa jikinta na wani irin tsuma tace ummi wannan yarinyace ta km yin ciki a gidan nan har na tsawon wata shida  ummi idan da ance kb NE to yanzu cikin  uban waye ajikinta ? Tunda dai kb yabar gidan nan.....

banda kuka babu abinda nablah da yaranta ke faman yi .
yaran kuwa sai faman tsallara  kuka suke ganin uwar su afrigice tana kuka yayinda deeni dake rungume daita yasake kamkameta tsam ajikinsa yana shafa bayanta da tafin hannushi gabadaya ji yayi sararin samaniyya da inda yake durkushe na jujjuyawa dashi.yarasa wace irin masseefa da tashin hankali ke tattare da zeenat ....
Yarasa wani irin kishin hauka gareta .
sanadinta yarasa abubuwa dayawa. Yarasa kulawar mahaifiyarsa da soyayyarta yarasa farincikinsa yarasa jin dadin duniya duk wani farincikinsa kokari take taga tadagushe masa . yayinda  kwata kwata batada wani amfani agareshi yarasa abinda take nufi dashin ? Farincikinsa ta haifa masa ya'ya takasa wanda yasamu  km tana neman ganin bynsu tare da sabautasu ummi na zaune tana kallo ta daure mata Gindi .
yaya ake son yayi darayuwarsa ?
Tsuma kawai yake jikinsa na kirrrma yana jin tamkar ya Mike ya sabauta mata jiki da mahaukacin duka ko zai ragewa kanshi takaicinta....

itako nablah gabanta ne ya sake yin wani irin matsanancin faduwa da karfi .
Wani irin bugawa kirjinta keyi da sauri da sauri yayinda zuciyarta ke suya da harbawa...ganin kuka bazai fishsheta ba yasa  ta tasaka  iyakacin karfinta ta fexge jikinta daga jikin deeni .......

jikinta na kirrrrrma ta dubi zeenat ta furta kalmar ciki.

Ciki fa kika aunty ? Meye hadina da ciki km ahalin yanzu?
takarasa mgnr tana kuka ta girgiza Kai.

Eh munafukar Allah ciki ne dake km wallahi sai Kin sanar Dani uban da dayake dirka miki ciki  a gidan nan batare da saninmu ba .

deeni ya Mike tsaye da kyar jikinsa a sanyaye Tare da cire long sleeve din dake sanye ajikinshi ya sanyawa nablah.
har ya saka mata rigar hankalinta bai jikinta burinta kawai taji duk abinda ke fitowa daga bakin zeenat yazamto karyane ba gaskiya ba.ya tareta sosai da fadadden kirjinshi ta yadda bbu me ganinta kana
yasoma aikawa escort dinsa da derebobinsa da securities din da suka dan taso domin ganin tashin hankalin dake faruwa.
da wani irin kallon kasa kasa me kama da tsayuwar uwar me suke masa agurin tare da nuna musu hanyar biiiiiiii da yatsansa ...... dan kwata kwata takaicin wulakancin abinda zeenat tayi masa ya hanasa furta daidai da kalma daya ce .......
aiko take suka  juya gabadayansu km bbu wanda ya sake juyowa acikinsu..
hankali nablah a matukar Tashe ta nufi
Gurin  wannan takardar da zeenat ta jefar ta dauka jikinta na kirrrrma Tasoma karantawa  tabbas sunanta ne rubuce cikin farar takardar dauke da ciki  har na tsawon 6 months.
innalillahi wa inna ilaihi raji'un kawai nablah ke maimaitawa  ta juyo da sauri tana duban deeni dake tsaye still yana kareta daita da jikinshi.. tsuru tayi masa da ido kawai tana kallonsa hawaye na tsiyaya daga idanunta kafin daga baya ta juya tana kallon zeenta da ummi wasu tsiraran hawaye Masu dumi suka shiga kokuwar biyo kuncinta ta dawo tamkar wata mutun mutumi atsaye a gurin.

ahankali km ta daga idanunta sama Tana kallon sararin samaniya alamun son tuno wani abu dangane da rayuwarta .. sai lokacin komai ya dawo mata.... tashiga tunani tabbas last three weeks tayi zazzabi km deeni ne yakaita hospital da kanshi byn Sun fito take tambayarshi abinda doctor yace ke damunta. yace mata babu komai malaria ce.

Wani irin mahaukacin kuka ta saki tayi jefa itama da takarda hannuta tare da daura hannuta duka bisa kanta tana ihu da kururuwa tace wayyo Allah wayyo ni nabeelah na shiga uku ni km wannan itace *K'ADDARA TAH  na hauwa A usman jiddarh* sosai nablah ke kuka tana dubansu yayinda yaran suma  ke Kara volume din  kukansu abin gwaninsu ban tausayi. Deeni ya matso inda take tsaye tana zai ta bata tayi saurin gocewa  karkar tabani .....ta dakatar dashi afrigice gashin kanta dake xube abayanta suka hargitse  ta dawo tamkar wata zautauciyar makauciya . ita kuka yaran kuka. Ummi km sai rawar jiki take tana kiran sunan zeenat... Zeenat mushiga cikin gida meyasa kika Yi hk?
Meyasa baki gayamin ba...Kalli yadda idanun mutane ke kanmu.

Itama zeenat kuka take sosai tana girgizawa ummi Kai domin zuwa lokacin  gabadaya jikinta da brain dinta ya gama bata yaran da km cikin dake  jikin nablah na mijinta ne.
tabbas ta cuci kanta da kanta ta illata rayuwarta da rayuwar aurenta sai a lokacin abubuwa da dama suka shiga dawo mata daki daki tundaga muguwar kamar da yaran keyi da mijinta har zuwa yadda deeni kafkaf daita da yaran .
Da lokacin dayake yin kwana biyu kawai a dakinta sauran kwana biyu din baya zuwa gurinta km baya yarda tazo masa muddin bashine yaso hkn da kanshi ba.

lallai Tacika mahaukaciya mara hankali da tunani arayuwata ....wani irin mahaukacin ihu ta km sawa tayi kan nablah gadan gadan. Zata cafkota wuyanta .

deeni yayi kukan kura ya fizgo nablah jikinsa ya rungumeta tsam tsam ajikinshi ita da yaranta.... duk wanda ya Kalli fuskar Deeni yasan yakai kolowar bacin rai da tashin hankali.
Rikitattun idanun nan nashi sunyi jawur dasu tamkar an zuba masa barkono ciki .
gaban fuskarsa sun canza suma sunyi jawur..
ba zeenat ba har ummi sai data  tsorata da ganin yanayin da deeni yashiga bbu abinda yafi kona masa rai da taba zuciyarsa irin yadda zeenat ke kokarin hankada nablah waje babu kaya ajikinta ga kukan da yaran ke faman Yi fuskarsu tayi ja. Nablah na rungume ajikinsa da yaran ya nufi hanyar cikin gidan dasu zeenat tayi saurin tare hanyar tana jifansa da wani irin matsiyacin kallon....
Muryarta a matukar hassale tace bafa zata km taka kafarta da sunan shiga gidan nan ba.
Ummi tayi saurin janye zeenat da iyakancin karfinta daga bakin kofar Sbd  ganin yadda deeni ke aikomata da kallon tashiga cikin hankalinta dashi . Tasan shi , tasan halinsa, tasan tashin hankalin dake saurin haukatashi da wuri har ya autsina tunaninsa.. Yasa gabadaya arasa gane kanshi..
Ahankali yasoma takawa zuwa cikin gidan nablah na rabe da jikinsa suka shiga cikin parlour 'n .
ahankali ya zaunar daita akan kujera zuciyarsa na dokawa ya zauna yana facing dinta tare da tsura mata rikitattun idanunshi yana kallonta cike da tausayawa... yayinda kaunarta ke  sake karuwa acikin zuciyarsa Tare da bin kowane part na jikinsa....tsawon lokaci yana zaune yana kallonta yarasa takamaimain abinda zai ce mata..

kukan kura zeenat tayi,tashigo cikin parlour 'n bata tsaya wata wata ba tayi kan nablah ta shako wuyanta  ta hada da yaran ta janyosu...... yaran suka sake sakin wata uwar kara duk suka frigice cikin kuka tace wlh baki isa kiyi Zina kina yin cikin shege kina kawo min gida ba .
mazinaciyar banza kawai gyaran muryar deeni yayi yana kallon tsaitin da ummi ke tsaye tana rawar jiki alamun tayi wani Abu akan haukan da zeenat keyi Amman sam ummi takasa aikata komai gabadaya tsaye kawai take bisa kafafunta komai yagama cakude mata waje daya Dan  kusan duk ummi tafi kowa tsurewa da shiga tashin hankali Mara misaltuwa banda rawa babu abinda Jikinta keyi takasa tabuka komai .

Baka jin komai a parlour'n sai hargagin ihun zeenat wallahi sai Sun bar min gidana daga ita har wadan nan shegun yaran tsinannu tabbbbbbbbb  wani irin yunkurawa deeni yayi a matukar fusace ya janyo zeenat  yayi wurgi daita gefe daya yana aika mata da wani irin kallo da jajayen idanunshi dasuka gama rikedewa suka canza kala yana fidda wani irin numfashin tamkr wani zaki  .....

Zumbar zeenat ta Mike tsaye tana dubansa ranta  abace ta nuna inda nablah ke tsaye da yatsansa hannunta Kana tace akan wannan yar iskar karuwar Kake son wulakantani da nunawa duniya ni din bawata tsiya bace agurinka?
A harzuke  muryasa na rawa jikinsa na tsuma yace karki sake ce mata Karuwa...... ummi tayi tsalle takaraso gareshi ta katse shi ta hanyar ce masa karka sake kace komai deeni. ......ban baka umarnin cewa komi ba deeni....
a fusace yajuyo zuciyarsa na dokawa da sauri yace enough is enough  ummi ....the game is over Now & nobody will  stop me to tell  the truth ....ba karuwa bace  ya fuskanci zeenat da kyau kirjinshi na wani irin bugawa *MATATA CE* Ta sunnah kmr yadda kike matata. yadda kike agurina haka take agurina koma ince har tafiki........ jikin ummi ya tsananta rawa kar karrr ta koma ta zauna jagwab kan kujerar mutun daya hade da dafe kanta ta hannuwanta duka tana kuka sharrrrr sharrrrr.
yayinda shi km deeni yacigaba da facing din zeenat yana mgn ransa a matukar bace... wayan nan ya'ya dakike ganin *haidar* *Anan da *junior* duk ya'yanane na halak malak Wanda ko yanzu inda babu ni a duniya sune magadana  sannan uwarsu tana da kima da mutunci a idanuna Wanda har duniya tane bazan daina ganinta da wannan darajar ba .
ita da mahafinta wanda shine ya Aura min ita batare da sanin koni waye ba da matsayin dana taka a fadin duniyar nan sannan da kafafuna na taka har zuwa gurin mahaifinta na roki aurenta agurinsa km ya amincemin ya Aura Min ita.
ummi tun haihuwar yaran nan yakamata ace an fito da sirrin boye....amman nake ta mike biyayya ummi zaki Kaini wuta km babu biyayya gurin sabawa ubangiji ga abokin halitarsa  nablah *Mamata ce* kmr yadda zeenat take Matata gabadayansu daya ne agurina....babu wani bambamci.. bansan meyasa kike son tauye Hakin nablah akan zeenat ba....Wani irin gigitaccen ihu zeenat tasaka ta fixge dan kwalin kanta dayagama karkacewa tayi cilli  dashi gefe tana karkada gashin kanta.. wallahi wallahi baka isa ba *DEENI* wannan  zance banza ne da daji ma ansan karyar ne wlh ta ina haka zata kasance kace dai kabi dare kabi duhu ka dirkawa wannan yar iskar karuwar ciki Amman ba dai wani aure ba wlh.. Ta zabura ta dauki glass cup din dake ajiye a saman center table ta cilawa nablah dake tsaye wace jinta da ganinta ya dauke sai idanunta dake tsaye kyam akan deeni .Tana kallonsa..
Deeni yayi saurin cafke glass cup din..tacigaba da ihu tana kururuwa wlh wlh karya ne  wannan abar tazama kishiyata .
amatukar razane takira Sunan ummi da karfin gaske ...ummi... ummi kina jin abinda yake cewa wanda ni nasan karya ne hakan baxai taba faruwa ba agidana.
Kishiya a gidana never in history tanakarasa fadar hk tayi hanyar kitchen da gudu.. ummi ta zabura ta Mike tsaye tabi bynta da gudu itama tana kiran sunanta. wanda sai lokacin nablah ta dawo cikin natsuwarta da kyau sannan km farat wani matsanamcin tsoro yashigeta jikinta yakama rawa ta rude tana neman hanyar tsira ..
ummi ta kwalla kara ta biyo zeenat tana kokarin kwace wukar hannuta Amman ina takasa tana fitowa nablah ta saki Kara itama wanda ya sake frigita yaran sukayo gurinta tare da rungumeta... deeni ya tsurawa zeena  ido yana kallonta rike da wuka sannan kausashe yace meyye hk ko kina hauka ne?
  Kai ne dai mahaukaci tunda gashin nan brain dinka ya juye kana fadar abinda bazai taba yiwu ba.
ke kuwa zaki ci kashi binshin kutumar ubanki yau ta nuna tsatin cikin nablah da wukar
Jikinta na wani irin tsuma. Wallahi yau sai kinga kudi kince kashine dan bazan barki ba sai naga bayanki gobe ma bazaki km zama karuwar wani ba MA ba mijina ba.zeenat zan mugun saba miki zan shuka miki ranshin mutunci zan baki mamaki wlh idan kika km cema yarinyar nan karuwa .
ummi  kina ji kina gani kiyi Mata mgn zan canzawa zeenat kamanin wlh idan bata gyara furuncinta bakinta akan yarinyar nan ba haba wannan irin maseefa ce hk ba aure na aureta.?dan ita kadai Allah ya haliceni?
jikin Ummi na tsuma tace yiwa hakuri karka mata komai dan girman Allah.  Allah Yayi maka albarka... Ya tabe baki kawai yana kallonsu yana girgiza kai.

Nablah tayi tsuru tsuru tana kallonta atsorace sannan muryata a raunane tace please aunty ki kiyi hakuri ki dawo cikin haiyaciki dan Allah ta yaya ma zaa yi mijinki ya zama nawa  wlh ba mijina bane km Nisan Allah duk abinda ya fada miki karyane ba gskiya bane kutumar ubanki ina mgn kina maidamin.
da mijina nake mgn badake bakar Karya munafuka maciya amana ta nufota ummi ta Saki kara tana kuka yau ME zangani ni fadeela Dan girman Allah zeenat ki ajiye wukar nan kada kiyi kisa kisa zuciyata ta buga.. Kada Allah yasa ta ajiye wukar ummi tana ganin idan ta illata yar mutane zaa kwaleta ne .
wlh da kaina zan hada da hukuma ahukuntata yarinyar nan Matata ce fine banga wani abun boye boye aciki ba ummi .
Muryar nabla na shake tace dan Allah mlm ka daina cewa  matakar ceni. wannan ma ai rainin hankaline tayaya ma hkn Zai kasance?
. Ta yadda ya'yanki ke Kama Dani kadai ya isa yasa ki fahimce komai km kisan hakan ma yagama kasancewa inji cewar deeni ya fada yana watsa mata kallon rainin hankali . Ko ki yarda ko karki yarda ni mijinkine km uban ya'yanki.

Zeenat tace Karyane bazata taba zama matarka ba sai dai Karu...ya daga hannu zai sauke mata wani gigitaccen Mari ummi ta katseshi ta hanyar buga masa tsawa kamin shr dan ubanka km wlh karka  sake kataba min lfyr yarinyar  da ME zataji?
da wannan maseefar data kunno Kai ko me? Wlh idan kayi sanadiyar da zeenat dina tashiga cikin wani Hali ko wani Abu yasameta nima bazan yarda ba.
ummi kinsani nasani nablah Matata ce ta sunan wace kece silar komai to meyasa kike nuna kmr bakisan komai ba ? Kodan banida gata bani kowa komai sai ki dinga nuna son kai akan zeenat........
Jin hk yasa zeenat yin cilli da wukar hannuta tare da ja da baya dafe da tsaitin zuciyarta tana kallon ummi wasu sabbin hawaye na tsiyayo mata bisa kuncinta ummi tarasa yadda zatayi da rayuwarta.. kawai tashiga girgizawa zeenat Kai zeenat ta zubara ta Kalli deeni  muryarta na rawa cike da in.. Inna tace karya ne wlh  badai ummina ba ummina bazata min hk ba ...Kai ban  ma yarda kayi wani aure ba ..nasan ko aure zakayi bazaka taba auran wannan yarinyar ba yar talakawa kaskantaciya Mara galihu wace tazo aikata domin Rashi da talauci ... ummi ta fashe da kuka tana kokarin Kamo hanun zeenat cikin nata.
deeni ya rigata ya damki hannun zeenat cikin nashi ya nufi hanyar step daita ta tokare taki mov ka sake maci amana wlh sai Allah yasaka min nasoka arayuwata. Numfashina ne kawai bazan iya fixge shi nabaka ba Amman karasa sakayar da Zaka min sai wannan tana kuka takarasa mgnrta tare da son fixge hannuta daga nashi Amman takasa sbd bakaramin riko yayi mata ba. Bai daita komai ba kawai  Cigaba da tafiya yayi da ita har yayi taku uku ya Dan tsayawa ya juyo yace  nablah ta biyoshi itama.
Da sauri ta girgiza masa kanta alamun bata zuwa tasoma neman hanyar guduwa batare yaranta ba.
Ya dawo ahankali ransa a bace ya kule Duka kofofin parlour gabadaya wanda zasu sada mutun zuwa waje gudun kada nablah ta gudu .
sannan ya nufi dakinsa da zeenat itama sbd tsaro ya tafi daita dan yasan kafin yaje ya dawo ta illata nablah. ya je ya dauko wayarsa wanda akayi video dauren aurensa da nablah ya dawo parlour km duk lokacin still zeenat na rike cikin hannushi gam jikinsa a  sanyaye ya hada wayar da makeken TV dake manne da jikin bangon parlour'n ya tsaita komai ya kunna gabadaya daga zeenat har nablah babu wace kirjinta bai buga ba Dan tsabar frigicin abinda zai  biyo baya.
gabadaya idanunsu nakan TV yayinda zuciyar ummi ta dinga tsalle tana tafarfasa jikinta na rawa rawa tana juya Kai tana uhmmmmm uhmmmmm deeni karkayi hk please tayo  inda TV yake da niyyar kashewa Amman ina aikin gama ya rigada ya gama dan Kafin ta karaso har mutanen ciki sun soma bayyana .
cak taja  tsaya tana salallami da ambato Sunan Allah gabadaya babu inda bai dauki rawa ba ajikinta .
daga zeenat har  da nablah zuciyoyinsu ke bugawa tmkr ana buga musu guduma.
deeni kuwa kamo   yaransa yayi ya zaunar dasu sai faman ajiyar zuciya suke ja suna fitarwa tsabar kukan da sukayi gabadayansu suka kwanto jikinsa . Sosai nablah ke kallon mahaifinta yana murmurshi tare da wasu daga cikin makwatansu na uguwarsu Take  jikinta ya dauki wani irin rawa karrrr..... karrrrr ....karrrr ta sake kurawa TV idanuta tana kallon komai azahirance.

A matukar frigice itama zeenat ke kallon tsirarrun mutane dake zaune suna gabatar da daurin aure har sanda taji an ambaci sunan mijinta km an daura auren dashi  Tana Gama jin hk ta saki wata razananniyar kara wanda gabadaya gidan ya amsa tare da  zubewa kasa sumammiya....................

Tuesday, 23 October 2018

BAMBANCIN SOYAYYA DA KUMA SHA'AWA

:BAMBANCIN  SOYAYYA DA KUMA SHA'AWA

Idan soyayya ta tsaya a kan kula da juna ta bangaren abin sakawa a bakin salati, ko matsuguni, ko sutura, ba shakka dabbobi da tsuntsaye ga wanda yake lura da rayuwarsu suna yin sama da abin da mu mutane muke yi, hatta ta bangaren saduwa da qoqarin biyan buqatar juna a matsayin ma'aurata kuma masoya, ga qaramin taqadiri nan zakoki, birai, tantabaru da giwaye, Allah SW ya bambanta mu da sauran dabbobi ta fuskoki daban-daban.

Dan adam shi yake tunanin wa zai nema? Ya dabi'un wanda zai nema suke? Ya aqidu da tarbiyarta? Ya iyayenta suke? Sannan ya yi tunanin irin 'ya'yan da za ta haifa da irin tarbiyar da za ta ba su, shi ne  yake tunanin cewa aurennan fa ibada ne, kuma lada zai samu idan har ya yi, ya riqi surukai a matsayin iyaye, ya je zance gidansu yarinya yadda iyayenta za su kalli dabi'unsa su tantance shi, su tabbatar da cewa lalle ya isa ya zama uban jikokinsu.

Kafin a fara tunanin wasu hidundumu na sanayya da al'adu wadan da za su tabbatar wa iyayen yarinya cewa tabbas yaronsu zai iya riqe diyarsu, ta fuskar mu'amalla da zamantakewa? To idan ba zai zo ba sai da daddare, kuma daga shi sai ita, sannan a can waje yadda ba wanda zai san abin da suke qullawa _tabbas an yi kuskure wajen fassara ma'anar soyayya,_ ina da tabbacin in kishi da kula da manne wa juna su ne soyayya, to ba 'yan adam ne kadai suke yi ba, kuma dabbobi sun fi mu iyawa, don kuwa ba sa yi sai sun yi shaquwar aure, mu kuwa kafin aure ne namu yake da qarfi, bayan aure kuwa kuma sai zaman haquri da juna.

*Tambaya* : Don me aka halicci ma ce? Don ta yi gogayya da namiji a matsayin abokiyar halitta? A'a, don ta zama wa namiji ne ruwa mai kashe wutar sha'awa da kadaituwa, da rigingimun waje, wadan da suke damunsa a zucuyarsa, ta yi masa magana mai dadi da Allah ya siranta ma ta dominsa, ya raunana duk wasu gabobinta yadda za ta iya yi masa hidima, ya sanya murnarsa da farin cikinsa a hannunta, ya mallaka ma ta zuciyarsa yadda ko'ina ya je tunaninsa yananan tare da ita, kullum qulaficinsa da hanqoronsa kawai shi ne ya kare ta da mutuncinta, ya zama ma ta komai har ta manta da iyayen da suka haife ta ma, in don hidima ne ba don uwayantaka ba, duk in abin farin ciki ya taso sai a tuna masoyi, haka in na baqin ciki ya taso masoyi ne farkon wanda yake fadowa a rai nikan  na tabbata hakane.

Da yawa mata da 'yammata suna jahiltar dalilin da ya sa Allah SW yahalarci mace, a haqiqa Allah ya halicce ta ne don ta yi soyayya ta wajen ba wa maigidanta damar samun natsuwa a wurinta, ga ma aya nan Allah SW yana gaya mana dalilin halittar mace:-

(Daga cikin ayoyinSa ne Ya halitta muku mata daga jikinku domin ku sami natsuwa a wurinsu, Ya sanya qauna da tausayi a tsakaninku, haqiqa akwai ayoyi a kan wannan ga mutanen da suke da tunani).🧠
*08134928733*

Mace dai mutum ce mai daraja kamar kowani namiji, an halicce ta ne daga namiji, tana dauke da daidaituwar karamci da tausayi da tausasawa, ba wani abu da Allah SW ya yi ma ta sai ka gan sa kyakkyawa; Murya, fuska, tafiya, ado da kwalliya, matsayinta a wurin wadan da suka san darajarta babba ne, don ita ce asalin duk wani alkhairi, wasu can da suka rayu nesa da muslunci sun riqa yin jayayya a tsakaninsu ko mace mutum ce kamar kowa, don wasu suna ganin dabba ce maras matsayi a tsakaninsu. 08134928733

Mu kam a muslunce MACE MUTUM CE, Allah SW ya halicce ta ne da sura ta dan adamtaka, ta wajen tsari da siffa, har ma kuma tsarin halittarsa ya fi ma na namijin, ta yadda zai buqace ta don ya gama kammaluwa a matsayinsa na mutum, ta ba shi natsuwa da farin ciki, ta zama masa rumbun killace dukkannin asiransa, kuma ministan harkokin cikin gidansa, mai ba da shawara game da alaqoqinsa na waje, masamman abubuwan da suka shafi 'yan uwansa da zumuntarsa, irin wadannan abubuwa ba su da alaqa da *sha'awar saduwa  kamar yadda dabbobi suke yi, abubuwa ne da suke daure zuciyoyin aminai su sanya su begen juna in an rabu, ko qaunar juna in ana tare.

Mun sha gani ba sau daya ba, ba sau biyu ba, inda wani baqi dan Arewa yake zuwa kudu ya auro farar mace, wace ta sa6a masa a al'ada, addini, abinci da tufafin sanyawa, amma da zarar ta zo gidansa sai ta mai da iyayensa na ta, ta fara koyon harshensa, ta yi kyakkyawan shirin hayayyafa masa yadda za ta daure kanta da shi, har dai ta kai inda ba ta da sauran natsuwa in ya fita har sai ya dawo, qoqarinta dai ta gan sa a gabanta, yana dawowa ta tarbo shi cikin farin ciki da jin dadi kamar wace ta yi shekaru ba ta gan sa ba, wannan ita ce soyayya ba sha'awa ba. Matan arewa kuyi hkr don Allah bana nufin cin fuska a gareku amma gaskia kuna banbanta da sauran mata na sauran wurare. Irin addinin mu suke yi

Zamu ci gaba insha Allah.saga www.hausanet.ml

Da dumi dumin su LABARAN WASANNIN KWALLON KAFA NA DUNIYA




Zakuji Cewa : Real Madrid Tana Dab Da Korar Kocint Sannan : Akwai Matsala A Real Madrid, cewar
Zidane Abin mamaki : Mourinho Zai Koma Real Madrid Bazamu soba : Marcelo Yana Son Komawa Jubentus Duka a cikin labaranmu nayau 23 Oct 2018 Real Madrid Tana Dab Da Korar Kocinta Rahotanni daga kasar Sipaniya sun tabbatar da
cewa kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid tana dab da korar kociyanta, Julian Lopetegui, bayan ya samu nasara a wasanni biyar kacal cikin
wasanni 12 da kungiyar ta buga a karkashinsa. Lopetegui, wanda yakarbi aiki a hannun tsohon
kociyan kungiyar, Zinadine Zidane, yabar aikin koyar da kasar Sipaniya ne bayan da shugabannin kwallon kafa ta kasar suka koreshi
bayan ya cimma yarjejeniyar zama kociyan Real Madrid ana dab da fara gasar cin kofin duniya. Lopetegui yafara buga wasa a kungiyar da kafar hagu bayan da yayi rashin nasara a hannun kungiyar kwallon kafa ta Atletico Madrid a wasan
karshe na cin kofin Super Cup na nahiyar turai daci 4-2 a farkon watan Agusta. Har ila yau Real Madrid tasha kashi a hannun kungiyar kwallon kafa ta CSKA Moscow ta kasar Rasha a gasar cin kofin zakarun turai da aka buga kafin a tafi hutu a satin daya gabata kafin
kuma su sake yin rashin nasara a hannun Lebente a wannan satin har gida. Real Madrid dai a halin yanzu tayi wasanni biyar batare data samu nasara ba kuma hakan yasa
aka fara rade radin cewa kungiyar zata sallami kociyan domin kada wankin hula yakaisu dare.

Real Madrid dai zata buga wasa da kungiyar kwallon kafa ta Bictoria Plazen kafin kuma ranar Lahadi su buga wasan hamayya da kungiyar
kwallon kafa ta Barcelona
Tsohon kociyan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Zinedine Zidane ya bayyana cewa kungiyar a yanzu tana cikin wani hali daya kamata mahukuntan kungiyar su tashi tsaye kafin abubuwa suyi yawa.
Real Madrid mai rike da kofin gasar zakarun turai, ta sake shan kaye a karo na hudu cikin wasanni biyar da ta fafata a jere, bayanda Lebante ta je har gida ta samu nasara kanta da
kwallaye 2-1 a gasar La Liga.
Rashin nasarar dai ta sanya kungiyar ta Real Madrid kafa tarihin fuskantar koma baya mafi
muni a kakar wasa da taba gani, tun bayan shekarar alif 1985 da kungiyar ta taba fuskantar irin wannan matsalar. Wannan kalubale yasa a halin yanzu, mai horar da kungiyar Julen Lopetegui kara fuskantar
matsin lamba fiye da kowane lokaci, ganin cewa a mako mai zuwa Real Madrid za ta fafata wasan El Clasico da babbar abokiyar hamayyarta
Barcelona. A halin yanzu dai Real Madrid ke a matsayin ta 7 a gasar La Liga da maki 14, yayinda abokiyar
hamayyarta Barcelona ke jagorantar gasar da maki 18, bayan lallasa Sebilla da kwallaye 4-2.

A baya bayan nan dai, wasu kafafen yada labaran Sipaniya, sun rawaito cewa, akwai yiwuwar Real
Madrid ta maye gurbin kocinta Lopetegui da tsohon mai horar da Chelsea Antonio Conte,
Rahotanni daga kasar Sipaniya sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid tana duba yiwuwar sake daukar tsohon kociyan kungiyar
Jose Mourinho domin yakoma kungiyara karo na
biyu. Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid dai tana cikin wani hali a hannun mai koyarwa Julian
Lopetegui wanda yazama kociyan kungiyar a wannan kakar bayan Zidane yabar aikin horar da
kungiyar. Kungiyar dai ta buga wasanni biyar bata samu nasara ba kuma acikin wasannin kwallo daya kawai ta zura a raga a wasan da suka sha kashi a hannun kungiyar Lebente daci 2-1 har gida a gasar laliga. An ruwaito cewa kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid tana bukatar canji a kungiyar kafin wasan
da zata fafata da kungiyar kwallon kafa ta

Barcelona a karshen sati yayinda kuma aka bayyana cewa kungiyar zata bari taga abinda zai faru a wasan da zata buga da Barcelona. Sai dai mutane da dama zasuyi mamaki idan har ta tabbata Mourinho, wanda yake aiki da Manchester United a yanzu ya koma Barcelona idan aka duba yadda akayi yabar kungiyar a shekarun baya. Shima dai Mourinho yana cikin halin rashin tabbas a kungiyar Manchester United bayan da kungiyar bata fara buga wasannin wannan kakar cikin nasara ba sai dai Real Madrid har yanzu tana ganin Mourinho wani shahararren kocine bayan ya lashe kofin laliga da Copa Del Rey a lokacin daya zauna a kungiyar daga shekara ta 2010 zuwa 2013 Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid Marcelo, dan kasar Brazil, ya bayyanawa kungiyarsa ta Real Madrid cewa yana son barin kungiyar domin komawa Jubentus da buga wasa.
Marcelo, wanda a kwanakin baya aka dangantashi da komawa Jubentus sakamakon komawar dan wasa Cristiano Ronaldo kungiyar ya
taba bayyana cewa yanajin dadin zaman Real Madrid sai dai kawo yanzu maganar tashin dan wasan ta dawo.

Marcelo wanda yakeson barin kungiyar sakamakon rashin kokarin kungiyar ya bayyana cewa yana son barin kungiyar zuwa Jubentus
idan abubuwa basu gyaru ba a kungiyar nan da watan Janairu.
An ruwaito cewa shugaban kungiyar, Florentino Perez, bayajin dadin bukatar da Marcelo ta barin
kungiyar sai dai idan dan wasan ya takura zai tafi kungiyar zata iya bukatar fam miliyan 44 ga duk kungiyar da take son daukarsa.
Sai dai Jubentus itama zata amince da biyan abinda Real Madrid zata bukata akan dan wasan ta hanyar siyar da dan wasanta na baya Aled
Sandro wanda kungiyoyin firimiya suke bukatarsa. Marcelo dai yakoma Real Madrid a shekara ta 2007 kuma tun bayan zuwansa ya buga wasanni
460 a kungiyar a dukkannin wasannin data buga daga shekarar sannan ya lashe kofuna da dama a kungiyar. Wani hasashe zakayi dan gane da ficiwar marcelo a Madrid?


Zakuji Cewa : Real Madrid Tana Dab Da Korar Kocint Sannan : Akwai Matsala A Real Madrid, cewar
Zidane Abin mamaki : Mourinho Zai Koma Real Madrid Bazamu soba : Marcelo Yana Son Komawa Jubentus Duka a cikin labaranmu nayau 23 Oct 2018 Real Madrid Tana Dab Da Korar Kocinta Rahotanni daga kasar Sipaniya sun tabbatar da
cewa kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid tana dab da korar kociyanta, Julian Lopetegui, bayan ya samu nasara a wasanni biyar kacal cikin
wasanni 12 da kungiyar ta buga a karkashinsa. Lopetegui, wanda yakarbi aiki a hannun tsohon
kociyan kungiyar, Zinadine Zidane, yabar aikin koyar da kasar Sipaniya ne bayan da shugabannin kwallon kafa ta kasar suka koreshi
bayan ya cimma yarjejeniyar zama kociyan Real Madrid ana dab da fara gasar cin kofin duniya. Lopetegui yafara buga wasa a kungiyar da kafar hagu bayan da yayi rashin nasara a hannun kungiyar kwallon kafa ta Atletico Madrid a wasan
karshe na cin kofin Super Cup na nahiyar turai daci 4-2 a farkon watan Agusta. Har ila yau Real Madrid tasha kashi a hannun kungiyar kwallon kafa ta CSKA Moscow ta kasar Rasha a gasar cin kofin zakarun turai da aka buga kafin a tafi hutu a satin daya gabata kafin
kuma su sake yin rashin nasara a hannun Lebente a wannan satin har gida. Real Madrid dai a halin yanzu tayi wasanni biyar batare data samu nasara ba kuma hakan yasa
aka fara rade radin cewa kungiyar zata sallami kociyan domin kada wankin hula yakaisu dare.

Real Madrid dai zata buga wasa da kungiyar kwallon kafa ta Bictoria Plazen kafin kuma ranar Lahadi su buga wasan hamayya da kungiyar
kwallon kafa ta Barcelona
Tsohon kociyan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Zinedine Zidane ya bayyana cewa kungiyar a yanzu tana cikin wani hali daya kamata mahukuntan kungiyar su tashi tsaye kafin abubuwa suyi yawa.
Real Madrid mai rike da kofin gasar zakarun turai, ta sake shan kaye a karo na hudu cikin wasanni biyar da ta fafata a jere, bayanda Lebante ta je har gida ta samu nasara kanta da
kwallaye 2-1 a gasar La Liga.
Rashin nasarar dai ta sanya kungiyar ta Real Madrid kafa tarihin fuskantar koma baya mafi
muni a kakar wasa da taba gani, tun bayan shekarar alif 1985 da kungiyar ta taba fuskantar irin wannan matsalar. Wannan kalubale yasa a halin yanzu, mai horar da kungiyar Julen Lopetegui kara fuskantar
matsin lamba fiye da kowane lokaci, ganin cewa a mako mai zuwa Real Madrid za ta fafata wasan El Clasico da babbar abokiyar hamayyarta
Barcelona. A halin yanzu dai Real Madrid ke a matsayin ta 7 a gasar La Liga da maki 14, yayinda abokiyar
hamayyarta Barcelona ke jagorantar gasar da maki 18, bayan lallasa Sebilla da kwallaye 4-2.

A baya bayan nan dai, wasu kafafen yada labaran Sipaniya, sun rawaito cewa, akwai yiwuwar Real
Madrid ta maye gurbin kocinta Lopetegui da tsohon mai horar da Chelsea Antonio Conte,
Rahotanni daga kasar Sipaniya sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid tana duba yiwuwar sake daukar tsohon kociyan kungiyar
Jose Mourinho domin yakoma kungiyara karo na
biyu. Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid dai tana cikin wani hali a hannun mai koyarwa Julian
Lopetegui wanda yazama kociyan kungiyar a wannan kakar bayan Zidane yabar aikin horar da
kungiyar. Kungiyar dai ta buga wasanni biyar bata samu nasara ba kuma acikin wasannin kwallo daya kawai ta zura a raga a wasan da suka sha kashi a hannun kungiyar Lebente daci 2-1 har gida a gasar laliga. An ruwaito cewa kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid tana bukatar canji a kungiyar kafin wasan
da zata fafata da kungiyar kwallon kafa ta

Barcelona a karshen sati yayinda kuma aka bayyana cewa kungiyar zata bari taga abinda zai faru a wasan da zata buga da Barcelona. Sai dai mutane da dama zasuyi mamaki idan har ta tabbata Mourinho, wanda yake aiki da Manchester United a yanzu ya koma Barcelona idan aka duba yadda akayi yabar kungiyar a shekarun baya. Shima dai Mourinho yana cikin halin rashin tabbas a kungiyar Manchester United bayan da kungiyar bata fara buga wasannin wannan kakar cikin nasara ba sai dai Real Madrid har yanzu tana ganin Mourinho wani shahararren kocine bayan ya lashe kofin laliga da Copa Del Rey a lokacin daya zauna a kungiyar daga shekara ta 2010 zuwa 2013 Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid Marcelo, dan kasar Brazil, ya bayyanawa kungiyarsa ta Real Madrid cewa yana son barin kungiyar domin komawa Jubentus da buga wasa.
Marcelo, wanda a kwanakin baya aka dangantashi da komawa Jubentus sakamakon komawar dan wasa Cristiano Ronaldo kungiyar ya
taba bayyana cewa yanajin dadin zaman Real Madrid sai dai kawo yanzu maganar tashin dan wasan ta dawo.

Marcelo wanda yakeson barin kungiyar sakamakon rashin kokarin kungiyar ya bayyana cewa yana son barin kungiyar zuwa Jubentus
idan abubuwa basu gyaru ba a kungiyar nan da watan Janairu.
An ruwaito cewa shugaban kungiyar, Florentino Perez, bayajin dadin bukatar da Marcelo ta barin
kungiyar sai dai idan dan wasan ya takura zai tafi kungiyar zata iya bukatar fam miliyan 44 ga duk kungiyar da take son daukarsa.
Sai dai Jubentus itama zata amince da biyan abinda Real Madrid zata bukata akan dan wasan ta hanyar siyar da dan wasanta na baya Aled
Sandro wanda kungiyoyin firimiya suke bukatarsa. Marcelo dai yakoma Real Madrid a shekara ta 2007 kuma tun bayan zuwansa ya buga wasanni
460 a kungiyar a dukkannin wasannin data buga daga shekarar sannan ya lashe kofuna da dama a kungiyar. Wani hasashe zakayi dan gane da ficiwar marcelo a Madrid?

MU TATTAUNA WASSAN EL'CLASSICO 2018


MU TATTAUNA WASSAN EL'CLASSICO 2018

EL'CLASSICO 2018

karon farko wassan El'classico ba dan wassa Loinel Messi ba Cristiano Ronaldo. 

Dan wassa Ronaldo ya tsalaka kungiyar Juventus dake kasar Italiya, bayan shafe shekaru ana fafatawa dashi a gasar lali ga. Karan farko yayi adabo da wassan hammaya na El'classico.

A gefe guda shima dan wassa Messi shima bazai samu damar buga wassan ba bayan raunin da yasamu a hanunsa a karawar da sukayi ranar asabar da Savilla ba doke kungiyar daci 4-2.

Magoya bayan kwallon kafa dadama na ganin hakan anyi kunnan doki duba da ganin ba manyan zaratan yan wassan guda biyu a wassan karon farko.

___________________________
TAMBAYA

Shin ya kake ganin wassan zai kaya.?

Anya kuwa wassan zai kayatar da yan kallo kuwa.? 

Duba da ko wacce kungiya na fama da tun tube a cikin wassaninsi wacce kungiya kake ganin zatai na sara


HIRA DA ALAWIYYA DADIN KOWA Hausa Songs

<iframe width="560" height="315" src="https://www.youtube.com/embed/Gvidk-0JfG4" frameborder="0" allow="autoplay; encrypted-media" allowfullscreen></iframe>
<iframe width="560" height="315" src="https://www.youtube.com/embed/Gvidk-0JfG4" frameborder="0" allow="autoplay; encrypted-media" allowfullscreen></iframe>

FARILLAN ALWALA DA SUNNINTA

.              


  *FARILLAN ALWALA

Farillan alwala guda 7 neh:
• Niyya
• Wanke Fuska
• Wanke hannaye zuwa gwiwar hannu
• Shafar kai
• Wanke kafafuwa 
• Cuccudawa
• Gaggautawa

                  *SUNNONIN ALWALA*

• Wanke hannaye zuwa wuyan hannu
• Kurkure baki
• Shaka ruwa 
• Fyacewa 
• Juyo da shafar kai
• Shafar kunnuwa
• Sabunta ruwa agaresu 
• Jeranta tsakanin farillah 

             *MUSTAHABBAN ALWALA*

• Yin bismillah 
• Goga asuwaki
• Kari akan wankewa ta farko a fuska da hannaye
• Farawa daga goshi
• Jeranta sunnoni 
• Qaranta ruwa a nisa gabobi 
• Gabatar da dama kafin hau. 

              *AKAN FASALIN ALWALA*

• Wanda ya manta da wata farilla daga gabobinsa, idan ya tuno sai ya aikata ta da abunda ke bayanta, idan kuma yayi nisa sai ya aikata ta ita kadai, ya kuma sake abunda ya sallata bayan faruwar abun.

• Idan kuma ya bar sunna, to saiya aikata ta ita kadai bazai sake sallah ba.

• Wanda kuma ya mance lam'a sai ya wanke ta ita kadai da niyya, in kuma har yayi sallah by an faruwar hakan toh sai ya sake ta

• Wanda ya tuna da kurkurar baki ko shaqa ruwa bayan ya rigaya ya fara wanke fuska, to bazai dawo gare su ba har sai ya gama alwalarsa, sannan sai yayi su

• Tsettsefe 'yan yatsu hannuwa yana wajaba, an so a tsettsefe 'yan yatsun qafafuwa, tsefe gemu mara dubu yana wajaba acikin alwala, tsefe gemu yana wajaba acikin wanka koh da mai duhu neh.

          *AKAN FASALIN ALWALA  (2)*

• Babu yana halatta ga wanda bashi da alwala yayi sallah, koh dawafi, koh ya taba al qur'ani koda acikin gafakarsa neh, bada hannunsa ba saidai idan *juzu'i* neh ga mai neman ilimi acikinsa.   

• Yaro a wajen taba al qur'ani kamar babba yake, amma laifin yana wuyan wanda ya bashi al qur'anin ya taba.

• Wanda yayi sallah da gangan ba tare da alwala ba toh shi kafiri neh. Allah ya ki ya she mu. 

*ABUBUWA MASU WARWARE ALWALA*

*_Karrai da Sababai_*

                           *Karrai sune:*
• Fitsari
• Bayan gida 
• War rihu (tusa)
• Maziyyi
• Wadiyyi 

                          *Sababai sune:*
• Bacci mai nauyi
• Suma
• Farfadiya
• Marisa
• Maye
• Hauka
• Sumbata
• Shafar mace, idan anyi da niyyar jindadi ko kuma ya samu jindadin babu nufi
• Shafar azzakarinsa da cikin hannu ko da cikin 'yan yatsu duk ta warware.

°Wanda yayi ko kwanto acikin samuwar kari to alwala ta wajaba agareshi, saidai in mai yawan waswasi neh, to babu komai agareshi.
°Yana wajaba agareshi ya wanke dukkanin azzakarinsa saboda fitowar maziyy.
°Shi maziyy wani ruwa ne da yake fitowa lokacin 'yar sha'awa karama, ta yin tunani koh kallo koh yin wanin wannan.

              *BAYANIN TSARKI*

_tsarki kashi 2 neh:_
°Tsarkin kari
°Tsarkin dau'da

• Dukkan su basa inganta saida ruwa mai tsarki, mai tsarkakewa shine: wanda kamarsa bata jirkita ba, ko dandanon sa, ko qamshinsa, da abunda yake rarrabe shi marinjayi. Babu laifi da kasar gishiri da kasar kanwa da makamancinsa. 

• Idan najasa ta fito fili sai a wanke gurin, idanta fantsama sai a wanke tufar gabadaya. Wanda yayi kokwanto acikin samuwar najasa, to sai yayi yayyafi da ruwa ajikin kayan. 

• Idan kuma wani abu ya sameshi sai yayi kokwanto acikin najastuwarsa, to ba sai yayi yayyafi ba.

• Wanda kuma ya tuna da najasa yana cikin sallah sai ya yanke sallar, saidai idan yaji tsoron fitar lokaci. Wanda yayi sallah da ita yana mai mantuwa sai ya tuna bayan yayi sallama to ya sake sallah idan da lokaci.

Allah ya karbi Ibadunmu ya sa mu cika da Imani

Ya kai dan uwa mai Albarka ka taya mu yada wannan karatu/sako zaka samu lada mai yawa, domin yada ilimi yana da daga cikin Abubuwan da suke kusan ta bawa ga Mahalicci.