Rahotanni daga jihar Kano dake a shiyyar Arewa maso yammacin Najeriya na nuni ne da cewa jami'an 'yan sanda sun kama wasu takardun kada kuri'a na gwaji da ke kama da ta gaskiya ta hukumar INEC da aka nufi yin amfani da su a jihar Jigawa.
Labarin batun dai yana cigaba da janyo takaddama tsakanin mabiyan jam'iyyun PDP da na APC kan abinda ake shirin yi da takardun tun bayan da ya fallasa a kafafen sadarwar zamani.
No comments:
Write Please Share a Your Opinion.