. Shin maganar Da Atiku Ya fada Tayi tasirin ne? - hausanet hausanet





Saturday, 13 October 2018

Home Shin maganar Da Atiku Ya fada Tayi tasirin ne?

Subscribe Our Channel




Atiku ya fadi wata magana in da yake
cewa; “adu’ar talakawa bata karbuwa a kan masu mulki” A yanzu kuma gashi yazama dan Takararar Shugabancin kasa inda zai kara da shugaba muhammad Buhari





Sai gashi Jama’a kuma sun fara magana cewa Yanzu zasu nuna masa cewa Adu’ar talakawa na karbuwa. Yanzu haka irin wannan maganganu sai yawo sukeyi a social media kama yadda wannan ya
fadda cewa