amar Yadda Hausawa Kance Kowa Da Abunda Ya Dameshi Haka Kuma Kowa Da Masoyinshi, Lallaikam Wannan Batu Haka Yake. Na Samu Damar Zantawa Da Wani Matashi Dan Asalin Jahar Naija Wanda
Yanzu Haka Yana Zaune Garin Kano
Tsawon Shekaru Hudu Domin Kawai
Allah Ya Hadashi Da Daya Daga Cikin Fittun Jaruman Masna’antar
Kannywood, Wato Jaruma Hadiza Aliyu Gabon, Wakilinmu Auwal M Kura Ya Samu Damar Tattaunawa Da Wannan Matashi Mai Kimanin Shekaru 23 A Duniya Mai Suna Lukuman
Wanda Akeyi Masa Take
Da (Na Gabon) Ga Kadan Daga Cikin Yadda Tattaunawa Tasu Ta Kasance:vAuwal M.kura: A Takaice Zanso Sanin Sunanka da Kuma Takai Tattacen Bayani
A kanka? Lukman: Sunana Lukman Amma Amfi Kirana da Na Gabon, Yan Zu Haka Inada Kimanin Shekaru 22 zuwa Da Uku Sannan Ni Haifaffan Garin Naija Ne, Kuma Nazo Jahar Kano Tsawon Shekaru Hudu Ke Nan .
Auwal M.kura: Mai Ya Kawo Jahar
Kano? Lukman : Toh Babban MaKasudin Zuwana Kano Tun 2014 Shine,Nazo ne Domin Na Hadu Da Hadiza Aliyu Gabon, Auwal M.kura: Toh Tsawon Wannan Shekaru Ko Kasamu Damar Ganin Ita Hadiza Gabon Din ? Lukman: Gaskiya Aa
Auwal M. Kura: Bakabi Hanyoyin Da
Kasan Zaka Ganta Bane ?
Lukman: A Tsawon Wadannan Shekaru Kullum Cikin Bin Duk Wata Hanya Da Zaisa Ko Sau Daya Na Ganta ne , Amma Haryana Bamu Hadu Ba,Akwai Gurare Da Yawa Wanda Har Kudi Sukan Amsa A
Gurina Da Sunan Zasu Hadani Da Ita
Amma Daga Baya Bazasu Hadani Da Ita Ba, Numbobin Waya kam Inada Sama Da Guda Ashirin Wanda Duk Sai Nabiya Ake Bani Ana Cemin Ta Hadiza Gabon Ce Daga Baya Koda Nakira Sai Wani Can Daban Zanji Ya Dauka , Auwal M kura: Toh Ganin Yadda Ka
Fuskanci Wadanan Kalubale, Kuma Baka Cimma Muradinka Na Ganin Abar Began Taka Ba , Wato Hadiza Gabon, Baisa Kaji Ka Hakura Ba?
Lukman: Kokadan Illa Kara Samun
Karfin Gwaiwa Danayi, Domin Kuwa
Yanzu Haka Nayi Mata Wakoki Da dama Ko Allah Zaisa Wakar Taje Gareta,
Auwal m.kura: Mai Yasa Duk Sauran
Jaruman Hausa Film Nan, Kai KazabivHadiza Gabon?
Lukman: Ni Dai Kawai Ita Allah Ya
Samun Naji Tana Burgeni , Kuma Ina
Matukar Girmamata Saboda Mace Mai Tausayi Da Kamala,
A Karshe Wani Kira Zakayi Da Ita
Wannan Jarumar Da Kuma Hanyar Da Zata Sameka Koda Ta Ga Wannan Fira Da Mukayi Da Kai Don Ganin Kun Hadu Da Juna?
Lukman: Toh Ni Yanzu Ina Zaune A
Kano ne, Amma Idan Allah Yasa
Wannan Sako Ya Isheta , To ina
ronkanta Data Cika Burin Na Haduwa Da Ita, Domin Kuwa Burina A Duniya Shine Naga Na Hadu Da Hadiza Aliyu Gabon, Ta Hanyar Tuntbarka Dan Jarida(Auwal M Kura) Ko Gidan Jaridu Koda Jaruma Hadiza Aliyu Gabon Ta Gamu Da
Wannan Sako Zata Iyya Tuntunbar Gidajen Jaridu Kamar Haka: Jaridar Tarayya Mikiya Rariya Ko Kuma Matashin Dan Jarida #Auwal M Kura A Number Kamar Haka :
0818 152 1679
No comments:
Write Please Share a Your Opinion.