. Fitaccen jarumin fina-finan Hausa ya gargadi ‘yan Najeriya A kan zabe - hausanet hausanet





Wednesday, 13 February 2019

Home Fitaccen jarumin fina-finan Hausa ya gargadi ‘yan Najeriya A kan zabe

Subscribe Our Channel


Fitaccen jarumin masana’antr shirya fina- finan Hausa (Kannywood), Abba El- Mustapha, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su san cewar akwai rayuwa bayan zabe, don haka kar su bari siyasa ta raba kan su. El-Mustapha, wanda aka fi sani da

Abba Ruda’ ya yi wannan jan hankali ne a wani rubutaccen sako da ya fitar a shafin sa na sada zumunta (Instagram) yayin hutun krshen mako.  Kada ka bari siyasa ta had aka rigima da kowa. Ka yi siyasa cikin mutunci da girmama wa don akwai rayuwa bayan zabe,” a cewar jarumin. Jarumin ya kara yin kira ga ‘yan Najeriya a kan su daina dage wa a kan Lallai sai an bi ra’ayin sun a siyasa.domin kowa da nasa ra’ayin