Mun godewa Allah da ba jini muke sha
ba kuma bamu taba kashe wani ba
bare mu yiwa mutane horo da yunwa!
Mun godewa Allah tunda Zunuban
namu tsakaninmu da Ubangijinmu ne.
Mun godewa Allah daya bamu masu
Zaginmu suna rage mana Zunuban Mu Response
MUN GODEWA ALLAH DAYA NUNA
MANA GWAMNATIN BUHARI MUKA
GANI DA IDONMU..


No comments:
Write Please Share a Your Opinion.