A ranar Lahadi ne wasu matasan kabilar Tibi na jihar Benuwe suka sake kashe wani jami’in rundunar mayakan Sojan kasa a jihar Benuwe, kamar yadda jaridar Daily Trust ta
ruwaito Premium Times ta ruwaito matasan sun kashe jami’in Sojan ne yayin da yake tafiya tare da wani abokinsa akan babur da misalin karfe 2 na rana, inda suka shirya masa tarkon rago, kuma ya.fada, a kauyen Gbeji dake cikinkaramar hukumar Logo
No comments:
Write Please Share a Your Opinion.