. zabe:: Kalli wani mutum da ya koma da kwana rumfar zabe dan ya zama na farko da zai sakawa Buhari kuri'a - hausanet hausanet





Thursday, 14 February 2019

Home zabe:: Kalli wani mutum da ya koma da kwana rumfar zabe dan ya zama na farko da zai sakawa Buhari kuri'a

Subscribe Our Channel


 Ya Tare A Rumfar Zabe Tun Kwana Uku Kafin

Zabe Domin Ya Zama Mutum Na Farko Da Ya Jefawa Buhari Kuri'a Abubakar Shatima, wani masoyin Buhari kenan wanda ya yi hijira daga garinsa na Jos izuwa wurin Zaɓe , tun a jiya 13/02/2019. domin zama farkon wanda ya zaɓi Buhari. Rariya.