Najeriya ta soki Amurka kan yi mata kutse cikin harkokin gida Jam’iyyar APC dake mulkin Najeriya ta bayyana damuwar ta da abinda ta kira katsalandan daga Amurka da wasu kasashen duniya kan shirin zaben kasar da za’a gudanar a karshen wannan mako. Sanarwar da Daraktan yada labaran Jam’iyyar Festus Keyamo ya rabawa manema labarai ta bayyana damuwa kan sukar da kasashen ke yiwa shirin zaben da kuma dakatar da babba mai shari’a Walter Onnoghen daga kujerar sa.
Tuesday, 12 February 2019
Home ›
›
LABARAI:: Najeriya ta soki Amurka kan yi mata kutse cikin harkokin gida
Subscribe Our Channel
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Write Please Share a Your Opinion.