. Ko sama ko kasa: An nemi kuri'un kananan hukumomi 2 an rasa a Neja - hausanet hausanet





Friday, 15 February 2019

Home › › Ko sama ko kasa: An nemi kuri'un kananan hukumomi 2 an rasa a Neja

Subscribe Our Channel


A yau, Juma'a ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta INEC a jihar Neja ta ce akwai

yiwuwar ba za a gudanar da zabukkan sanata a mazabun Neja ta Arewa da Neja ta Kudu ba a ranar Asabar saboda kuri'un zabe da aka tanadar domin mazabun sun bace. Bataren zabe na jihar, Farfesa Samuel Egwu ne ya bayyana hakan yayin da ya ke jawabi ga manema labarai a garin Minna.