A yau, Juma'a ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta INEC a jihar Neja ta ce akwai
yiwuwar ba za a gudanar da zabukkan sanata a mazabun Neja ta Arewa da Neja ta Kudu ba a ranar Asabar saboda kuri'un zabe da aka tanadar domin mazabun sun bace. Bataren zabe na jihar, Farfesa Samuel Egwu ne ya bayyana hakan yayin da ya ke jawabi ga manema labarai a garin Minna.
No comments:
Write Please Share a Your Opinion.