. Buhari da Atiku sun bayyana jihohin da za su rufe taron su na yakin zabe a yau Alhamis - hausanet hausanet





Thursday, 14 February 2019

Home Buhari da Atiku sun bayyana jihohin da za su rufe taron su na yakin zabe a yau Alhamis

Subscribe Our Channel


Mu-hadu-a-2023: Buhari ne zai lashe zaben 2019 da gagarumin rinjaye - Hon Abdulmumini Jibrin

Damajalisar tarayyar nan mai wakiltar mazabar kananan hukumomin Bebeji da Kiru daga Kano da yanzu haka yake a matsayin korarre daga majalisar Alhaji Abdulmumin Jibrin ya bayyana cewa yanzu kam ta tabbata shugaba Buhari zai lashe zaben 2019 da gagarumin rinjaye. 


Dan majalisar da ya bayyana hakan a shafin sa na sada zumuntar Tuwita ya Kuma bayyana nasarorin da shugaban Kasar ya samu tare kuma da jam'iyyar adawa marar karfi a matsayin wasu dalilan da za su sa shugaban ya sake Lashe zaben cikin ruwan sanyi